Close Menu
  • Home
  • News
    • National
    • International
  • Asrah 24 TV
  • Education
  • Health
  • Podcast
  • Politics
  • Sports
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
Facebook X (Twitter) YouTube WhatsApp Telegram
Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
ASRAH 24 MEDIA
Subscribe
  • Home
  • News
    1. National
    2. International
    3. View All

    Najeriya Ta Kai Dala $18.4 Biliyan a Cinikayyar Cikin Afirka a 2024

    June 28, 2025

    Afreximbank Ta Ba Najeriya Tallafin $50 Biliyan Don Manyan Ayyuka

    June 28, 2025

    Mutane 28 sun mutu sakamakon gudun wuce sa’a a jihar Ondo- FRSC

    February 2, 2025

    Najeriya Ta Fuskanci Limit na Visa zuwa Amurka – 3 Mako Kaɗai!

    July 9, 2025

    Gwamnatin Tarayya Tare da Faransa Za Su Inganta ICT a Jami’o’in Najeriya da Tallafin Naira Biliyan 38

    July 4, 2025

    Zafin Rana Mai Tsanani Ya Ɓarke a Turai: Matsalar Heat Dome

    June 30, 2025

    Najeriya Ta Samu Jarin Waje Har Dala Biliyan 2.5 Daga Masarautar Saudiyya

    June 29, 2025

    Tiwa Savage Ta Bayyana Yadda Take Rashin Kulawar Don Jazzy Da Mavin

    May 20, 2026

    NERC Da ONSA Sun Hada Kai Don Dakile Lalata Kayan Wutar Lantarki

    May 20, 2026

    Iran Ta Shirya Auren Jama’a Ga Masu Shirin Sadaukar Da Rayukansu A Yaki

    May 19, 2026

    NUJ-FCT Ta Gargadi ‘Yan Jarida Kan Yada Labaran Karya Gabanin Zabuka

    May 19, 2026
  • Asrah 24 TV
  • Education

    Sojojin Najeriya Sun Yaye Sabbin Paratroopers Bayan Kammala Horon Tsalle Daga Jirgin Sama

    June 5, 2026

    Achievers University Ta Bankado Zargin Damfarar Kudin Makaranta Ta N457.5m

    May 25, 2026

    NYSC ta shawarci iyaye su taimaka wa ‘ya’yansu da karin kudin tafiya

    May 21, 2026

    NYSC ta tsawaita wa wasu masu bautar kasa hidima a Gombe

    May 21, 2026

    Najeriya da Italiya sun hada kai domin tara dala biliyan 5 don tallafa wa ilimi

    May 21, 2026
  • Health

    OYO TA KWANTAR WA MAZAUNA HANKALI KAN CUTAR EBOLA, TA SA MA’AIKATAN LAFIYA CIKIN SHIRI

    June 4, 2026

    Likitan Ondo Sun Ƙara Matsin Lamba Kan Gwamnati, Sun Yi Barazanar Tsunduma Yajin Aiki

    May 19, 2026

    Coroner’s Court ta dakatar da shari’ar mutuwar ɗan Chimamanda Adichie har sai umarnin Attorney-General

    May 5, 2026

    Sarki Charles III Ya Yarda Cewa Ciwon Kansar Da Ke Damunsa Na Iya Hana Shi Ganin Dogon Aikin Da Ya Kafa

    April 30, 2026

    Masana lafiya sun bukaci daukar matakin gaggawa kan cutar sickle cell a Najeriya da Afirka

    April 29, 2026
  • Podcast
  • Politics

    Tinubu Torchbearers Zai Taimaka Wajen Wayar Da Kai Da Tallafawa Gwamnati — APC Women Leader

    June 4, 2026

    INEC Ta Shirya Tsaf Domin Zaben Sanatan Ondo Kudu Ranar 20 ga Yuni

    June 4, 2026

    LP Ta Kammala Zaben Fidda Gwani, Ta Tsayar da ‘Yan Takara na Majalisa a Anambra

    June 4, 2026

    Peter Obi Ya Kare Adeboye, Ya Gargadi Matasa Kan Rarrabuwar Kabilanci Da Addini

    June 4, 2026

    Tsohon Firaministan Senegal Ousmane Sonko Ya Zama Kakakin Majalisa

    May 26, 2026
  • Sports

    Shaibu Ya Yabawa Super Eagles Da Adeboye Kan Nasarorin Unity Cup Da Wasan Poland

    June 4, 2026

    Super Eagles Na Da Ƙarfin Doke Kowace Ƙasa Duk Da Rashin Tikitin Gasar Kofin Duniya

    June 4, 2026

    Kai Havertz Ya Yabawa Jamus Karfin ‘Yan Hari Gaban Gasar Kofin Duniya Ta 2026

    June 4, 2026

    Marinakis Ya Yi Rikici A Athens Yayin Gasar EuroLeague

    May 25, 2026

    Spurs Sun Farfado Thunder, Wembanyama Ya Jagoranci Nasara A Wasan NBA

    May 25, 2026
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
ASRAH 24 MEDIA
Home » CAN ta yi Allah-wadai da harin da aka kai cocin Ekiti, ta bukaci ceto masu ibada da aka sace
Security

CAN ta yi Allah-wadai da harin da aka kai cocin Ekiti, ta bukaci ceto masu ibada da aka sace

Asrah24 MediaBy Asrah24 MediaApril 29, 20263 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
Christian Association of Nigeria CAN 750x430

Kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) ta yi kakkausar suka kan harin da ‘yan bindiga suka kai wa wani taron coci a Eda Oniyo da ke karamar hukumar Ilejemeje a jihar Ekiti, inda aka kashe fasto tare da sace wasu masu ibada da dama.

Lamarin ya faru ne a daren Talata da misalin karfe 8:30 na dare yayin da masu ibada ke gudanar da shirin coci cikin lumana, kafin ‘yan bindigar suka kutsa cikin cocin Christ Apostolic Church, suka bude wuta, suka kashe faston nan take sannan suka yi awon gaba da wasu daga cikin masu ibadar zuwa cikin daji.

Wannan mummunan hari ya jefa al’ummar yankin cikin firgici, inda mazauna garin ke nuna tsananin damuwa kan karuwar matsalar tsaro a yankin.

A cikin wata sanarwa da shugaban CAN, Archbishop Daniel Okoh, ya fitar a ranar Laraba, ya bayyana harin a matsayin abu mai matukar tayar da hankali da tashin hankali.

“kungiyar tabaiyana cewa Mun yi Allah-wadai da wannan danyen aiki mafi muni. Mutane sun taru ne domin bautar Ubangiji cikin zaman lafiya, amma aka tarbe su da tashin hankali. Wannan ba hari kan coci kadai ba ne, hari ne kan rayuwa, imani da kuma mutuncin bil’adama baki daya.”

CAN ta mika ta’aziyya ga iyalan faston da aka kashe tare da nuna cikakken goyon baya ga sauran wadanda abin ya shafa da daukacin al’ummar Kirista a jihar Ekiti.

Kungiyar ta kuma bukaci hukumomin tsaro da gwamnati su gaggauta daukar mataki domin ceto wadanda aka sace cikin koshin lafiya.

“Muna addu’a tare da iyalan mamacin faston, muna kuma kira da a sako dukkan wadanda aka sace ba tare da bata lokaci ba.”

CAN ta danganta harin da yawaitar matsalar rashin tsaro a wasu sassan Najeriya, tana mai nuni da irin hare-haren da ake samu a wasu jihohi kamar Kogi, inda ake kai hare-hare kan al’umma da limamai.

Kungiyar ta gargadi cewa ci gaba da kai hare-hare kan wuraren ibada da yankunan karkara na kara jefa jama’a cikin tsoro da rashin kwanciyar hankali.

Ta jaddda cewa Kare rayuka da dukiyoyin al’umma babban nauyi ne da ya rataya a wuyan gwamnati. Dole ne hukumomin tsaro su dauki matakan gaggawa, masu karfi kuma a bayyane domin kamo masu hannu a wannan aika-aika tare da gurfanar da su a gaban kuliya.”

CAN ta kuma bukaci a kara yawan jami’an tsaro a yankunan karkara da wuraren da ke cikin hadari, tare da inganta tattara bayanan sirri domin hana sake aukuwar irin wannan hari a gaba.

Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp
Previous ArticleTrump ya umarci a shirya tsauraran takunkumi kan Iran ta hanyar dogon toshe hanyoyin ruwa
Next Article Majalisar Wakilai ta amince da bashin dala miliyan 516.33 domin aikin hanyar Sokoto-Badagry

Related Posts

Kungiya Ta Bukaci Hadin Kan ‘Yan Najeriya Wajen Yaki Da Matsalar Tsaro

June 5, 2026

Hatsarin Mota a Adamawa: ‘Yan NYSC 4 da Soja 1 Sun Rasu

June 4, 2026

Mai taimakon Atiku ya bukaci DSS ta gayyaci Sunday Igboho kan ikirarin sace dalibai a Oyo

June 4, 2026

Jami’an Sojojin Najeriya sun ceto mutane biyu da aka sace a Jihar Kogi

June 4, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Latest Posts

Mummunar Hanyar Kauye Na Hana Yara Zuwa Makaranta A Akwa Ibom — Mazauna Yanki

June 5, 2026

Sojojin Najeriya Sun Yaye Sabbin Paratroopers Bayan Kammala Horon Tsalle Daga Jirgin Sama

June 5, 2026

Dayo Amusa Ta Soki Matsin Lambar Da Ake Yi Wa Fitattun Jarumai Kan Matsalolin Kasa

June 5, 2026

Kungiya Ta Bukaci Hadin Kan ‘Yan Najeriya Wajen Yaki Da Matsalar Tsaro

June 5, 2026

TCN Ta Sanar da Katse Wutar Lantarki a Sassan Delta Saboda Ayyukan Gyaran Tashar Wuta

June 5, 2026
Connect with us
  • Facebook
  • Twitter
  • YouTube
  • WhatsApp
  • Instagram
  • TikTok
Top Posts
Advertisement
© 2026 ASRAH 24 MEDIA. Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.