Close Menu
  • Home
  • News
    • National
    • International
  • Asrah 24 TV
  • Education
  • Health
  • Podcast
  • Politics
  • Sports
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
Facebook X (Twitter) YouTube WhatsApp Telegram
Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
ASRAH 24 MEDIA
Subscribe
  • Home
  • News
    1. National
    2. International
    3. View All

    Najeriya Ta Kai Dala $18.4 Biliyan a Cinikayyar Cikin Afirka a 2024

    June 28, 2025

    Afreximbank Ta Ba Najeriya Tallafin $50 Biliyan Don Manyan Ayyuka

    June 28, 2025

    Mutane 28 sun mutu sakamakon gudun wuce sa’a a jihar Ondo- FRSC

    February 2, 2025

    Najeriya Ta Fuskanci Limit na Visa zuwa Amurka – 3 Mako Kaɗai!

    July 9, 2025

    Gwamnatin Tarayya Tare da Faransa Za Su Inganta ICT a Jami’o’in Najeriya da Tallafin Naira Biliyan 38

    July 4, 2025

    Zafin Rana Mai Tsanani Ya Ɓarke a Turai: Matsalar Heat Dome

    June 30, 2025

    Najeriya Ta Samu Jarin Waje Har Dala Biliyan 2.5 Daga Masarautar Saudiyya

    June 29, 2025

    Tiwa Savage Ta Bayyana Yadda Take Rashin Kulawar Don Jazzy Da Mavin

    May 20, 2026

    NERC Da ONSA Sun Hada Kai Don Dakile Lalata Kayan Wutar Lantarki

    May 20, 2026

    Iran Ta Shirya Auren Jama’a Ga Masu Shirin Sadaukar Da Rayukansu A Yaki

    May 19, 2026

    NUJ-FCT Ta Gargadi ‘Yan Jarida Kan Yada Labaran Karya Gabanin Zabuka

    May 19, 2026
  • Asrah 24 TV
  • Education

    Sojojin Najeriya Sun Yaye Sabbin Paratroopers Bayan Kammala Horon Tsalle Daga Jirgin Sama

    June 5, 2026

    Achievers University Ta Bankado Zargin Damfarar Kudin Makaranta Ta N457.5m

    May 25, 2026

    NYSC ta shawarci iyaye su taimaka wa ‘ya’yansu da karin kudin tafiya

    May 21, 2026

    NYSC ta tsawaita wa wasu masu bautar kasa hidima a Gombe

    May 21, 2026

    Najeriya da Italiya sun hada kai domin tara dala biliyan 5 don tallafa wa ilimi

    May 21, 2026
  • Health

    OYO TA KWANTAR WA MAZAUNA HANKALI KAN CUTAR EBOLA, TA SA MA’AIKATAN LAFIYA CIKIN SHIRI

    June 4, 2026

    Likitan Ondo Sun Ƙara Matsin Lamba Kan Gwamnati, Sun Yi Barazanar Tsunduma Yajin Aiki

    May 19, 2026

    Coroner’s Court ta dakatar da shari’ar mutuwar ɗan Chimamanda Adichie har sai umarnin Attorney-General

    May 5, 2026

    Sarki Charles III Ya Yarda Cewa Ciwon Kansar Da Ke Damunsa Na Iya Hana Shi Ganin Dogon Aikin Da Ya Kafa

    April 30, 2026

    Masana lafiya sun bukaci daukar matakin gaggawa kan cutar sickle cell a Najeriya da Afirka

    April 29, 2026
  • Podcast
  • Politics

    Tinubu Torchbearers Zai Taimaka Wajen Wayar Da Kai Da Tallafawa Gwamnati — APC Women Leader

    June 4, 2026

    INEC Ta Shirya Tsaf Domin Zaben Sanatan Ondo Kudu Ranar 20 ga Yuni

    June 4, 2026

    LP Ta Kammala Zaben Fidda Gwani, Ta Tsayar da ‘Yan Takara na Majalisa a Anambra

    June 4, 2026

    Peter Obi Ya Kare Adeboye, Ya Gargadi Matasa Kan Rarrabuwar Kabilanci Da Addini

    June 4, 2026

    Tsohon Firaministan Senegal Ousmane Sonko Ya Zama Kakakin Majalisa

    May 26, 2026
  • Sports

    Shaibu Ya Yabawa Super Eagles Da Adeboye Kan Nasarorin Unity Cup Da Wasan Poland

    June 4, 2026

    Super Eagles Na Da Ƙarfin Doke Kowace Ƙasa Duk Da Rashin Tikitin Gasar Kofin Duniya

    June 4, 2026

    Kai Havertz Ya Yabawa Jamus Karfin ‘Yan Hari Gaban Gasar Kofin Duniya Ta 2026

    June 4, 2026

    Marinakis Ya Yi Rikici A Athens Yayin Gasar EuroLeague

    May 25, 2026

    Spurs Sun Farfado Thunder, Wembanyama Ya Jagoranci Nasara A Wasan NBA

    May 25, 2026
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
ASRAH 24 MEDIA
Home » Trump ya umarci a shirya tsauraran takunkumi kan Iran ta hanyar dogon toshe hanyoyin ruwa
Environment

Trump ya umarci a shirya tsauraran takunkumi kan Iran ta hanyar dogon toshe hanyoyin ruwa

Asrah24 MediaBy Asrah24 MediaApril 29, 20262 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
910ad220 59ab 4978 9442 c78c94820849 1775856886999

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya bai wa hadimansa umarni da su shirya tsawaita matakin kakaba wa Iran takunkumi mai tsauri ta hanyar ci gaba da toshe hanyoyin kasuwanci da jigilar kayayyaki zuwa da daga tashoshin jiragen ruwan kasar.

Rahotanni daga jaridar The Wall Street Journal sun bayyana cewa Trump ya zabi wannan hanya ne bayan tattaunawa da jami’an tsaro da na siyasa, inda ya ga cewa ci gaba da matsin tattalin arziki kan Iran ya fi sauki da karancin hadari idan aka kwatanta da sake kai farmakin soji ko kuma janyewa gaba daya daga rikicin.

A cewar jami’an Amurka, manufar wannan shiri ita ce kara raunana tattalin arzikin Iran musamman ta fuskar fitar da mai, wanda ke daya daga cikin manyan hanyoyin samun kudaden shiga ga gwamnatin Tehran.

Rahoton sununa Trump ya yi imanin cewa sake fara kai hare-haren bama-bamai kan Iran na iya haddasa babbar rikici a Gabas ta Tsakiya, yayin da janyewa daga rikicin kuma zai iya bai wa Iran damar kara karfi.

Saboda haka, gwamnatin Amurka na son ci gaba da amfani da dabarar killace Iran ta fuskar tattalin arziki da kasuwanci domin rage tasirinta a yankin.

Tun a ranar 28 ga Fabrairu ne Amurka da Isra’ila suka kaddamar da hare-hare hadin gwiwa kan wasu wurare a Iran, lamarin da ya sa Tehran ta mayar da martani ta hanyar kai hare-hare kan wuraren da ta kira muradun Amurka a yankin, musamman a wasu kasashen Gulf.

Wannan sabon mataki na toshe hanyoyin ruwa na nuna cewa Washington na kokarin amfani da matsin lamba na dogon lokaci domin tilasta Iran sauya manufofinta ba tare da fadawa cikin cikakken yakin kasa-da-kasa ba.

Masana harkokin siyasa na ganin cewa wannan tsari na iya kara dagula tattalin arzikin Iran, tare da yiwuwar kara tashin hankali a yankin idan Tehran ta dauki wasu matakan ramuwar gayya.

Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp
Previous ArticleGwamnatin Tinubu ta musanta zargin watsi da Arewa maso Yamma, ta kuma bayyana manyan ayyukan da ake yi
Next Article CAN ta yi Allah-wadai da harin da aka kai cocin Ekiti, ta bukaci ceto masu ibada da aka sace

Related Posts

Mummunar Hanyar Kauye Na Hana Yara Zuwa Makaranta A Akwa Ibom — Mazauna Yanki

June 5, 2026

TCN Ta Sanar da Katse Wutar Lantarki a Sassan Delta Saboda Ayyukan Gyaran Tashar Wuta

June 5, 2026

NEDC ta tallafa wa FAAN da FRCN da kayan aiki a Arewa maso Gabas

May 21, 2026

Majalisar Wakilai ta amince da bashin dala miliyan 516.33 domin aikin hanyar Sokoto-Badagry

April 29, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Latest Posts

Mummunar Hanyar Kauye Na Hana Yara Zuwa Makaranta A Akwa Ibom — Mazauna Yanki

June 5, 2026

Sojojin Najeriya Sun Yaye Sabbin Paratroopers Bayan Kammala Horon Tsalle Daga Jirgin Sama

June 5, 2026

Dayo Amusa Ta Soki Matsin Lambar Da Ake Yi Wa Fitattun Jarumai Kan Matsalolin Kasa

June 5, 2026

Kungiya Ta Bukaci Hadin Kan ‘Yan Najeriya Wajen Yaki Da Matsalar Tsaro

June 5, 2026

TCN Ta Sanar da Katse Wutar Lantarki a Sassan Delta Saboda Ayyukan Gyaran Tashar Wuta

June 5, 2026
Connect with us
  • Facebook
  • Twitter
  • YouTube
  • WhatsApp
  • Instagram
  • TikTok
Top Posts
Advertisement
© 2026 ASRAH 24 MEDIA. Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.