Gwamnatin Tarayya Tare da Faransa Za Su Inganta ICT a Jami’o’in Najeriya da Tallafin Naira Biliyan 38July 4, 2025
Yan Kano 3 Sun Yi Nasarar Lashe Gasar Nazarin Tarihin Shehu Usman Dan Fodio A Najeriya Wani gagarumin farin ciki ya bayyana a jihar Kano bayan dalibai uku daga makarantar Rumfa College suka lashe gasar kasa ta nazarin tarihin Shehu Usman Dan Fodio da aka gudanar a Abuja. Gasar wadda ta haɗa jihohi 17 na Arewa, ta nuna hazakar matasan Kano inda suka samu kashi 96% na maki gabaɗaya. > “Mun yi nasara ne saboda muna jin dadin tarihinmu. Shehu Dan Fodio ya ba mu abin alfahari,” in ji ɗaya daga cikin daliban da suka yi nasara. Gwamnatin Kano ta sha alwashin ba su kyautar karatu da tallafi na musamAugust 1, 2025
Shugaban Karamar Hukumar Kosofe Ya Fallasa Shago da Salon Gashi a Cikin Bandaki a Kasuwar LagosApril 11, 2026
Majalisar Dinkin Duniya ta ware dala miliyan 48 don tallafawa jiragen agaji a Najeriya da wasu ƙasasheApril 9, 2026
Kashi 8% na ‘yan Najeriya na dauke da ciwon suga, 14% na da hawan jini – Ma’aikatar LafiyaApril 9, 2026
Babu Wata Ƙungiya Da Ta Nemi Amfani Da Eagle Square Ba Bisa Ka’ida Ba Cewar Nyesom WikeApril 13, 2026
Agriculture NBS:An Samu Raguwar Hauhawar Farashin Kayayyaki a Junairu 2025By Asrah24 MediaFebruary 18, 2025