Close Menu
  • Home
  • News
    • National
    • International
  • Asrah 24 TV
  • Education
  • Health
  • Podcast
  • Politics
  • Sports
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
Facebook X (Twitter) YouTube WhatsApp Telegram
Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
ASRAH 24 MEDIA
Subscribe
  • Home
  • News
    1. National
    2. International
    3. View All

    CBN Ta Ce Sauye-Sauyen Tattalin Arziki Sun Kafa Tubalin Ci Gaba Da Daidaiton Arzikin Najeriya

    August 6, 2026

    KOTU TA SAMU MACE DA LAIFIN YUNKURIN KASHE ƳAR SHEKARA 9 BAYAN TA YAUDARE TA ZUWA DAJI

    June 26, 2026

    KOTU TA KI SAKIN SOWORE, TA DAGE YANKE HUKUNCI ZUWA 30 GA YUNI

    June 24, 2026

    Sarkin Ilorin Ya Taya Musulmi Murnar Sabuwar Shekarar Hijira, Ya Yi Kiran Hadin Kai

    June 16, 2026

    Hukumar Kula da Mahajjatan Kano Ta Kayyade 25 ga Agusta a Matsayin Ranar Ƙarshe ta Miƙa Fasfo

    August 8, 2026

    📰 Labarin Yanar Gizo (Hausa Version): Kaduna Pilgrims Board Ya Tabbatar An Yi Hadaya Ga Duk Masu Biyan Kuɗi

    June 9, 2026

    Najeriya Ta Fuskanci Limit na Visa zuwa Amurka – 3 Mako Kaɗai!

    July 9, 2025

    Gwamnatin Tarayya Tare da Faransa Za Su Inganta ICT a Jami’o’in Najeriya da Tallafin Naira Biliyan 38

    July 4, 2025

    Fabiyi Ya Bukaci A Yi Autopsy Kafin A Binne Jarumar

    August 10, 2026

    Hukumar Kula da Mahajjatan Kano Ta Kayyade 25 ga Agusta a Matsayin Ranar Ƙarshe ta Miƙa Fasfo

    August 8, 2026

    Baturen Spain Ya Zo Legas Neman Masu Damfarar Mahaifiyarsa Ta Soyayya

    August 8, 2026

    CBN Ta Ce Sauye-Sauyen Tattalin Arziki Sun Kafa Tubalin Ci Gaba Da Daidaiton Arzikin Najeriya

    August 6, 2026
  • Asrah 24 TV
  • Education

    Farfesa Oloyede Ya Ajiye Muƙaminsa a JAMB Bayan Shekaru 10, Ya Koma Koyarwa

    July 31, 2026

    Ɗalibin UNILAG Ya Lashe Gasar Huawei ta ICT ta Duniya a China

    July 31, 2026

    Yajin Aikin ASUU Ya Jefa Daliban Jami’ar AAUA Cikin Rashin Tabbas

    July 27, 2026

    Save the Children Ta Mara Wa Kaduna Baya Don Mayar Da Yara 100,000 Makaranta

    July 24, 2026

    ‘Yar Ministan Abuja Nyesom Wike Ta Samu Digirin Lauya A Birtaniya

    July 22, 2026
  • Health

    ICPC Ta Gurfanar da Likitan El-Rufai Kan Zargin Ƙirƙirar Rahoton Lafiya na Karya Domin Neman Beli

    July 20, 2026

    Masana Sun Yi Gargadin Cewa Gano Cutar Sarcoma Da Wuri Na Iya Taimakawa Wajen Ceto Rayuka

    July 16, 2026

    Kusan Kashi 45% Na Cutar Dementia Ana Iya Hana Ta Ta Hanyar Canza Salon Rayuwa

    July 15, 2026

    Yobe, Qatar Charity Sun Kaddamar da Shirin Kyauta na Duba Ido da Aikin Cataract

    July 15, 2026

    Shahararren Mai Binciken Abinci, Opeyemi Famakin, Ya Ba Da Labarin Yadda Aikin 9-zuwa-5 Ya Gina Rayuwarsa

    July 13, 2026
  • Podcast
  • Politics

    SERAP Ta Buƙaci ’Yan Takarar Shugaban Ƙasa 19 Su Bayyana Kadarorinsu Gabanin Zaɓen 2027

    August 9, 2026

    APC Mataimakin Ɗan Takarar Gwamnan Kaduna Ya Nemi Kudancin Kaduna Su Ci Gaba Da Goyon Bayan Tinubu Da Uba Sani

    August 8, 2026

    APGA Candidate Ya Janye Waɗa, Ya Goyi Bayan Oyebamiji Na APC

    August 8, 2026

    Uzodimma Ya Mayar Wa Davido Martani Kan Zaɓen Gwamnan Osun

    August 6, 2026

    Zaɓen 15 Ga Agusta Zai Isar Da Saƙo Ga APC – Gwamna Adeleke

    August 6, 2026
  • Sports

    Harry Kane Ya Lashe Kyautar European Golden Shoe Ta 2025/26

    August 10, 2026

    Kungiyoyin Premier League Na Gaggawar Kammala Sayayya Kafin Rufe Kasuwar ’Yan Wasa

    August 8, 2026

    Chelsea Ta Lallasa AC Milan 3-0, Ta Lashe Kofin Indonesia Super Cup

    August 8, 2026

    Kasashe 13 Sun Janye Goyon Bayan Infantino Gabanin Zaben Shugabancin FIFA na 2027

    August 8, 2026

    NANS Ta Bukaci ‘Yan Arewa Su Guji Siyasantar Da Gyaran Tsarin Fitar Da Fasfo

    August 6, 2026
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
ASRAH 24 MEDIA
Home » Sammacin Kama Da Majalisa Ta Bayar Ya Ba Ni Mamaki, Ina Jinya A Kasar Waje — Mele Kyari
Politics

Sammacin Kama Da Majalisa Ta Bayar Ya Ba Ni Mamaki, Ina Jinya A Kasar Waje — Mele Kyari

Asrah24 MediaBy Asrah24 MediaJune 11, 20262 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
images 2026 06 11T120149.504 225x225

Tsohon Babban Daraktan Kamfanin Mai na Kasa (NNPCL), Mele Kyari, ya bayyana cewa sammacin kama da Kwamitin Majalisar Dattawa Kan Asusun Jama’a ya bayar a kansa ya ba shi mamaki matuka, yana mai cewa bai ki amsa gayyatar kwamitin ba kamar yadda ake zargi.

Kyari ya bayyana hakan ne a cikin wata wasika da ya aikewa shugaban kwamitin, bayan da majalisar ta bayar da umarnin kama shi sakamakon rashin bayyana a wani zaman bincike da ake gudanarwa kan harkokin kudaden Kamfanin NNPCL.

A cewarsa, tun kafin zaman ya gudana ya sanar da kwamitin cewa yana kasar waje domin samun kulawar lafiya, kuma ya bayyana shirinsa na halartar zaman da zarar ya dawo Najeriya.

“Ina nan a shirye kuma ina da cikakken niyyar mutunta gayyatar kwamitin da bayyana a gabansa da zarar na dawo Najeriya,” in ji Kyari.

Ya musanta zargin cewa ya yi watsi da gayyatar majalisar, yana mai cewa bai samu wata sabuwar sanarwa ko gayyata daga kwamitin ba kafin a bayar da sammacin kama shi.

“Da a ce gayyatar ta same ni, da babu wata-wata zan halarta domin ba ni da abin da nake boyewa,” ya bayyana.

Kyari ya ce halin lafiyarsa a yanzu ba ya ba shi damar komawa gida domin amsa tambayoyin kwamitin, inda ya bukaci a rika tuntubar lauyoyinsa idan akwai wani muhimmin sako yayin da yake ci gaba da jinya.

Tsohon shugaban NNPCL din ya kuma kare aikinsa a lokacin da yake jagorantar kamfanin, yana mai cewa ya taimaka wajen sauya NNPCL daga kamfani mai asara zuwa wanda ke gudanar da harkokinsa bisa tsarin kasuwanci mai anfani.

Ya kara da cewa dukkan mu’amalolin da aka gudanar a lokacin mulkinsa suna da cikakkun bayanai kuma a bude suke ga duk wani bincike na doka.

A halin yanzu dai, Kwamitin Majalisar Dattawa Kan Asusun Jama’a na gudanar da bincike kan wasu bayanan kudade da mu’amalolin NNPCL da ake cewa darajarsu ta haura naira tiriliyan N210.

An bayar da sammacin kama Kyari ne bayan kudirin da Sanata Victor Umeh ya gabatar, tare da goyon bayan Sanata Adams Oshiomhole, bayan ya kasa halartar zaman kwamitin.

Sai dai Kyari ya jaddada cewa yana da niyyar hada kai da binciken majalisar gaba daya, kuma zai bayyana a gaban kwamitin da zarar likitoci sun tabbatar ya samu sauki.

Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp
Previous ArticleBabu Wanda Ya Fi Ni Cancanta Tsayawa Takarar Shugaban Kasa — Seriake Dickson
Next Article PCN Ta Cafke Mutane Biyar Kan Karya Hatimin Shagunan Magunguna Ba Bisa Ka’ida Ba A Kano

Related Posts

SERAP Ta Buƙaci ’Yan Takarar Shugaban Ƙasa 19 Su Bayyana Kadarorinsu Gabanin Zaɓen 2027

August 9, 2026

APC Mataimakin Ɗan Takarar Gwamnan Kaduna Ya Nemi Kudancin Kaduna Su Ci Gaba Da Goyon Bayan Tinubu Da Uba Sani

August 8, 2026

APGA Candidate Ya Janye Waɗa, Ya Goyi Bayan Oyebamiji Na APC

August 8, 2026

Uzodimma Ya Mayar Wa Davido Martani Kan Zaɓen Gwamnan Osun

August 6, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Latest Posts

Fabiyi Ya Bukaci A Yi Autopsy Kafin A Binne Jarumar

August 10, 2026

Funke Akindele Ta Fitar Da Jaruman Sabon Fim Ɗinta ‘The Four’

August 10, 2026

Harry Kane Ya Lashe Kyautar European Golden Shoe Ta 2025/26

August 10, 2026

’Yan Sandan Kogi Sun Ƙara Ƙaimi Wajen Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Okene-Auchi

August 9, 2026

Algeria Da Morocco Sun Samu Tikitin Gasar Kofin Duniya Ta Mata ta 2027

August 9, 2026
Connect with us
  • Facebook
  • Twitter
  • YouTube
  • WhatsApp
  • Instagram
  • TikTok
Top Posts
Advertisement
© 2026 ASRAH 24 MEDIA. Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.