Close Menu
  • Home
  • News
    • National
    • International
  • Asrah 24 TV
  • Education
  • Health
  • Podcast
  • Politics
  • Sports
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
Facebook X (Twitter) YouTube WhatsApp Telegram
Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
ASRAH 24 MEDIA
Subscribe
  • Home
  • News
    1. National
    2. International
    3. View All

    Najeriya Ta Kai Dala $18.4 Biliyan a Cinikayyar Cikin Afirka a 2024

    June 28, 2025

    Afreximbank Ta Ba Najeriya Tallafin $50 Biliyan Don Manyan Ayyuka

    June 28, 2025

    Mutane 28 sun mutu sakamakon gudun wuce sa’a a jihar Ondo- FRSC

    February 2, 2025

    Najeriya Ta Fuskanci Limit na Visa zuwa Amurka – 3 Mako Kaɗai!

    July 9, 2025

    Gwamnatin Tarayya Tare da Faransa Za Su Inganta ICT a Jami’o’in Najeriya da Tallafin Naira Biliyan 38

    July 4, 2025

    Zafin Rana Mai Tsanani Ya Ɓarke a Turai: Matsalar Heat Dome

    June 30, 2025

    Najeriya Ta Samu Jarin Waje Har Dala Biliyan 2.5 Daga Masarautar Saudiyya

    June 29, 2025

    Tiwa Savage Ta Bayyana Yadda Take Rashin Kulawar Don Jazzy Da Mavin

    May 20, 2026

    NERC Da ONSA Sun Hada Kai Don Dakile Lalata Kayan Wutar Lantarki

    May 20, 2026

    Iran Ta Shirya Auren Jama’a Ga Masu Shirin Sadaukar Da Rayukansu A Yaki

    May 19, 2026

    NUJ-FCT Ta Gargadi ‘Yan Jarida Kan Yada Labaran Karya Gabanin Zabuka

    May 19, 2026
  • Asrah 24 TV
  • Education

    Sojojin Najeriya Sun Yaye Sabbin Paratroopers Bayan Kammala Horon Tsalle Daga Jirgin Sama

    June 5, 2026

    Achievers University Ta Bankado Zargin Damfarar Kudin Makaranta Ta N457.5m

    May 25, 2026

    NYSC ta shawarci iyaye su taimaka wa ‘ya’yansu da karin kudin tafiya

    May 21, 2026

    NYSC ta tsawaita wa wasu masu bautar kasa hidima a Gombe

    May 21, 2026

    Najeriya da Italiya sun hada kai domin tara dala biliyan 5 don tallafa wa ilimi

    May 21, 2026
  • Health

    OYO TA KWANTAR WA MAZAUNA HANKALI KAN CUTAR EBOLA, TA SA MA’AIKATAN LAFIYA CIKIN SHIRI

    June 4, 2026

    Likitan Ondo Sun Ƙara Matsin Lamba Kan Gwamnati, Sun Yi Barazanar Tsunduma Yajin Aiki

    May 19, 2026

    Coroner’s Court ta dakatar da shari’ar mutuwar ɗan Chimamanda Adichie har sai umarnin Attorney-General

    May 5, 2026

    Sarki Charles III Ya Yarda Cewa Ciwon Kansar Da Ke Damunsa Na Iya Hana Shi Ganin Dogon Aikin Da Ya Kafa

    April 30, 2026

    Masana lafiya sun bukaci daukar matakin gaggawa kan cutar sickle cell a Najeriya da Afirka

    April 29, 2026
  • Podcast
  • Politics

    Tinubu Torchbearers Zai Taimaka Wajen Wayar Da Kai Da Tallafawa Gwamnati — APC Women Leader

    June 4, 2026

    INEC Ta Shirya Tsaf Domin Zaben Sanatan Ondo Kudu Ranar 20 ga Yuni

    June 4, 2026

    LP Ta Kammala Zaben Fidda Gwani, Ta Tsayar da ‘Yan Takara na Majalisa a Anambra

    June 4, 2026

    Peter Obi Ya Kare Adeboye, Ya Gargadi Matasa Kan Rarrabuwar Kabilanci Da Addini

    June 4, 2026

    Tsohon Firaministan Senegal Ousmane Sonko Ya Zama Kakakin Majalisa

    May 26, 2026
  • Sports

    Shaibu Ya Yabawa Super Eagles Da Adeboye Kan Nasarorin Unity Cup Da Wasan Poland

    June 4, 2026

    Super Eagles Na Da Ƙarfin Doke Kowace Ƙasa Duk Da Rashin Tikitin Gasar Kofin Duniya

    June 4, 2026

    Kai Havertz Ya Yabawa Jamus Karfin ‘Yan Hari Gaban Gasar Kofin Duniya Ta 2026

    June 4, 2026

    Marinakis Ya Yi Rikici A Athens Yayin Gasar EuroLeague

    May 25, 2026

    Spurs Sun Farfado Thunder, Wembanyama Ya Jagoranci Nasara A Wasan NBA

    May 25, 2026
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
ASRAH 24 MEDIA
Home » Oyo Ta Musanta Rahotannin Sakin Dalibai Da Malaman Da Aka Sace A Ogbomoso
Security

Oyo Ta Musanta Rahotannin Sakin Dalibai Da Malaman Da Aka Sace A Ogbomoso

Asrah24 MediaBy Asrah24 MediaMay 21, 20262 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
Makinde 960x525

Gwamnatin Jihar Oyo ta musanta rahotannin da ke yawo a kafafen sada zumunta cewa an sako dalibai da malamai da aka sace yayin harin da ‘yan bindiga suka kai makarantu uku a karamar hukumar Oriire ta jihar.

Mai bai wa gwamna Shawara kan Tsaro, Abayomi Fagbenro, ya bayyana cewa har zuwa safiyar Alhamis babu wani sahihin bayani da ke nuna an sako wadanda aka sace.

A cewarsa, rahotannin da ke yawo a kafafen sada zumunta ba gaskiya ba ne.

An kai harin ne a yankin Ahoro-Esinle/Yawota da ke Ogbomoso, inda aka kashe mutum biyu tare da sace kusan malamai da dalibai 30 daga makarantu uku.

Rahotanni sun bayyana cewa wasu daga cikin sakonnin da ke yawo sun yi ikirarin cewa an sako wadanda aka sace, yayin da wasu kuma suka bayyana labarin a matsayin karya.

Sai dai kakakin rundunar ‘yan sandan jihar Oyo, Olayinka Ayanlade, ya ce shi ma bai samu wani rahoto na sakin wadanda aka sace ba.

Ya kara da cewa jami’an tsaro suna ci gaba da kokarin kubutar da wadanda aka yi garkuwa da su.

Bayan harin, Sufeto Janar na ‘Yan Sanda, Tunji Disu, ya tura karin jami’an bincike daga hedikwatar rundunar da ke Abuja domin taimakawa wajen ceto daliban da malaman.

Haka kuma Kakakin Majalisar Wakilai, Tajudeen Abbas, ya bukaci jami’an tsaro su gudanar da aikin ceto cikin kwarewa da gaggawa.

A gefe guda, Hedikwatar Tsaro ta Najeriya ta bayyana cewa dakarunta sun samu tuntubar masu garkuwar kuma ana ci gaba da kokarin ganin an kubutar da wadanda aka sace.

Gwamna Seyi Makinde ya tabbatar da cewa gwamnati tana aiki tukuru domin ganin an sako duk wadanda aka yi garkuwa da su lafiya.

Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp
Previous ArticleNajeriya da Italiya sun hada kai domin tara dala biliyan 5 don tallafa wa ilimi
Next Article NYSC ta tsawaita wa wasu masu bautar kasa hidima a Gombe

Related Posts

Kungiya Ta Bukaci Hadin Kan ‘Yan Najeriya Wajen Yaki Da Matsalar Tsaro

June 5, 2026

Hatsarin Mota a Adamawa: ‘Yan NYSC 4 da Soja 1 Sun Rasu

June 4, 2026

Mai taimakon Atiku ya bukaci DSS ta gayyaci Sunday Igboho kan ikirarin sace dalibai a Oyo

June 4, 2026

Jami’an Sojojin Najeriya sun ceto mutane biyu da aka sace a Jihar Kogi

June 4, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Latest Posts

Mummunar Hanyar Kauye Na Hana Yara Zuwa Makaranta A Akwa Ibom — Mazauna Yanki

June 5, 2026

Sojojin Najeriya Sun Yaye Sabbin Paratroopers Bayan Kammala Horon Tsalle Daga Jirgin Sama

June 5, 2026

Dayo Amusa Ta Soki Matsin Lambar Da Ake Yi Wa Fitattun Jarumai Kan Matsalolin Kasa

June 5, 2026

Kungiya Ta Bukaci Hadin Kan ‘Yan Najeriya Wajen Yaki Da Matsalar Tsaro

June 5, 2026

TCN Ta Sanar da Katse Wutar Lantarki a Sassan Delta Saboda Ayyukan Gyaran Tashar Wuta

June 5, 2026
Connect with us
  • Facebook
  • Twitter
  • YouTube
  • WhatsApp
  • Instagram
  • TikTok
Top Posts
Advertisement
© 2026 ASRAH 24 MEDIA. Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.