Close Menu
  • Home
  • News
    • National
    • International
  • Asrah 24 TV
  • Education
  • Health
  • Podcast
  • Politics
  • Sports
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
Facebook X (Twitter) YouTube WhatsApp Telegram
Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
ASRAH 24 MEDIA
Subscribe
  • Home
  • News
    1. National
    2. International
    3. View All

    Najeriya Ta Kai Dala $18.4 Biliyan a Cinikayyar Cikin Afirka a 2024

    June 28, 2025

    Afreximbank Ta Ba Najeriya Tallafin $50 Biliyan Don Manyan Ayyuka

    June 28, 2025

    Mutane 28 sun mutu sakamakon gudun wuce sa’a a jihar Ondo- FRSC

    February 2, 2025

    Najeriya Ta Fuskanci Limit na Visa zuwa Amurka – 3 Mako Kaɗai!

    July 9, 2025

    Gwamnatin Tarayya Tare da Faransa Za Su Inganta ICT a Jami’o’in Najeriya da Tallafin Naira Biliyan 38

    July 4, 2025

    Zafin Rana Mai Tsanani Ya Ɓarke a Turai: Matsalar Heat Dome

    June 30, 2025

    Najeriya Ta Samu Jarin Waje Har Dala Biliyan 2.5 Daga Masarautar Saudiyya

    June 29, 2025

    Tiwa Savage Ta Bayyana Yadda Take Rashin Kulawar Don Jazzy Da Mavin

    May 20, 2026

    NERC Da ONSA Sun Hada Kai Don Dakile Lalata Kayan Wutar Lantarki

    May 20, 2026

    Iran Ta Shirya Auren Jama’a Ga Masu Shirin Sadaukar Da Rayukansu A Yaki

    May 19, 2026

    NUJ-FCT Ta Gargadi ‘Yan Jarida Kan Yada Labaran Karya Gabanin Zabuka

    May 19, 2026
  • Asrah 24 TV
  • Education

    Sojojin Najeriya Sun Yaye Sabbin Paratroopers Bayan Kammala Horon Tsalle Daga Jirgin Sama

    June 5, 2026

    Achievers University Ta Bankado Zargin Damfarar Kudin Makaranta Ta N457.5m

    May 25, 2026

    NYSC ta shawarci iyaye su taimaka wa ‘ya’yansu da karin kudin tafiya

    May 21, 2026

    NYSC ta tsawaita wa wasu masu bautar kasa hidima a Gombe

    May 21, 2026

    Najeriya da Italiya sun hada kai domin tara dala biliyan 5 don tallafa wa ilimi

    May 21, 2026
  • Health

    OYO TA KWANTAR WA MAZAUNA HANKALI KAN CUTAR EBOLA, TA SA MA’AIKATAN LAFIYA CIKIN SHIRI

    June 4, 2026

    Likitan Ondo Sun Ƙara Matsin Lamba Kan Gwamnati, Sun Yi Barazanar Tsunduma Yajin Aiki

    May 19, 2026

    Coroner’s Court ta dakatar da shari’ar mutuwar ɗan Chimamanda Adichie har sai umarnin Attorney-General

    May 5, 2026

    Sarki Charles III Ya Yarda Cewa Ciwon Kansar Da Ke Damunsa Na Iya Hana Shi Ganin Dogon Aikin Da Ya Kafa

    April 30, 2026

    Masana lafiya sun bukaci daukar matakin gaggawa kan cutar sickle cell a Najeriya da Afirka

    April 29, 2026
  • Podcast
  • Politics

    Tinubu Torchbearers Zai Taimaka Wajen Wayar Da Kai Da Tallafawa Gwamnati — APC Women Leader

    June 4, 2026

    INEC Ta Shirya Tsaf Domin Zaben Sanatan Ondo Kudu Ranar 20 ga Yuni

    June 4, 2026

    LP Ta Kammala Zaben Fidda Gwani, Ta Tsayar da ‘Yan Takara na Majalisa a Anambra

    June 4, 2026

    Peter Obi Ya Kare Adeboye, Ya Gargadi Matasa Kan Rarrabuwar Kabilanci Da Addini

    June 4, 2026

    Tsohon Firaministan Senegal Ousmane Sonko Ya Zama Kakakin Majalisa

    May 26, 2026
  • Sports

    Shaibu Ya Yabawa Super Eagles Da Adeboye Kan Nasarorin Unity Cup Da Wasan Poland

    June 4, 2026

    Super Eagles Na Da Ƙarfin Doke Kowace Ƙasa Duk Da Rashin Tikitin Gasar Kofin Duniya

    June 4, 2026

    Kai Havertz Ya Yabawa Jamus Karfin ‘Yan Hari Gaban Gasar Kofin Duniya Ta 2026

    June 4, 2026

    Marinakis Ya Yi Rikici A Athens Yayin Gasar EuroLeague

    May 25, 2026

    Spurs Sun Farfado Thunder, Wembanyama Ya Jagoranci Nasara A Wasan NBA

    May 25, 2026
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
ASRAH 24 MEDIA
Home » Majalisar Kano ta dakatar da shugaban ƙaramar hukuma saboda zargin almundahana
News

Majalisar Kano ta dakatar da shugaban ƙaramar hukuma saboda zargin almundahana

Asrah24 MediaBy Asrah24 MediaAugust 13, 20251 Min Read
Facebook Twitter WhatsApp

IMG 3058Majalisar dokokin jihar Kano ta dakatar da Shugaban ƙaramar hukumar Rano, Muhammad Nazir Yau tsawon wata uku domin gudanar da cikakken bincike kan zarge-zargen da suka haɗa da amfani da ofis ta hanyar da ba ta dace ba da aikata ba daidai ba, da kuma karkatar da kayan mutane.

Kansilolin ƙaramar hukumar ne dai suak shigar da ƙorafinsu gaban majalisar dokokin jihar game da zarge-zargen.

Dakatartwar ta zo ne bayan gabatar da rahoton kwamitin sauraron koke-koken alʼumma ƙarƙashin shugaban masu rinjaye a majalisar, Hon. Lawan Hussaini yayin zaman majalisar na ranar Laraba.

Wasu daga zarge-zargen da ake yi wa shugaban ƙaramar hukumar ta Rano sun haɗa da ingiza rashin haɗin kai tsakanin shugabannin siyasa da kansilolin ƙaramar hukumar, da kuma rarraba kayan tallafin gwamnati ga abokan siyasarsa kaɗai, da kuma sayar da takin gwamnati kan sama da Naira 20,000 da aka ƙayyade.

Majalisar ta kuma umarci maʼaikatar harkokin ƙananan hukumomi da masarautu ta Kano ta umarci mataimakin ƙaramar hukumar ya shugabance ta zuwa lokacin da za a kammala binciken.

Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp
Previous ArticleGwamnatin jihar Katsina ta ƙaddamar da wani kwamiti na musamman don yaƙi da matsalar tamowa da rashin abinci mai gina jiki ga ƙananan yara a jihar. Wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan jihar, Ibrahim Kaula Muhammad ya fitar, gwamnatin ta ce ta ɗauki matakin ne yayin zaman majalisar zartarwar jihar a ranar Laraba. A farkon makon nan ne ƙungiyar agaji ta likitoci ta Médecins Sans Frontières ta fitar da wani rahoto da a ciki ta ce Katsina ce kan gaba a fama da matsalar tamowa wadda ta kashe ɗaruruwan yara a jihar Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda ya nemi kwamitin ya yi bincike na tsanaki kan rahoton ƙungiyar agaji ta Médecins Sans Frontières. Kazalika gwamnan ya nemi kwamitin ya yi nazari na tsanaki kan abubuwan da ke janyo tamowa kamar rashin samar da isashen abinci, da kuma abubuwan da suka shafi zamantakewar aure. Kwamitin mai mutane 15 na ƙarƙashin jagorancin shugaban hukumar zakka da waƙafi ta jihar, Abdullahi, tare
Next Article Tinubu a Ziyararsa ta Uku a Brazil Cikin Watanni Tara

Related Posts

Tiwa Savage Ta Bayyana Yadda Take Rashin Kulawar Don Jazzy Da Mavin

May 20, 2026

NERC Da ONSA Sun Hada Kai Don Dakile Lalata Kayan Wutar Lantarki

May 20, 2026

Iran Ta Shirya Auren Jama’a Ga Masu Shirin Sadaukar Da Rayukansu A Yaki

May 19, 2026

NUJ-FCT Ta Gargadi ‘Yan Jarida Kan Yada Labaran Karya Gabanin Zabuka

May 19, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Latest Posts

Mummunar Hanyar Kauye Na Hana Yara Zuwa Makaranta A Akwa Ibom — Mazauna Yanki

June 5, 2026

Sojojin Najeriya Sun Yaye Sabbin Paratroopers Bayan Kammala Horon Tsalle Daga Jirgin Sama

June 5, 2026

Dayo Amusa Ta Soki Matsin Lambar Da Ake Yi Wa Fitattun Jarumai Kan Matsalolin Kasa

June 5, 2026

Kungiya Ta Bukaci Hadin Kan ‘Yan Najeriya Wajen Yaki Da Matsalar Tsaro

June 5, 2026

TCN Ta Sanar da Katse Wutar Lantarki a Sassan Delta Saboda Ayyukan Gyaran Tashar Wuta

June 5, 2026
Connect with us
  • Facebook
  • Twitter
  • YouTube
  • WhatsApp
  • Instagram
  • TikTok
Top Posts
Advertisement
© 2026 ASRAH 24 MEDIA. Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.