Close Menu
  • Home
  • News
    • National
    • International
  • Asrah 24 TV
  • Education
  • Health
  • Podcast
  • Politics
  • Sports
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
Facebook X (Twitter) YouTube WhatsApp Telegram
Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
ASRAH 24 MEDIA
Subscribe
  • Home
  • News
    1. National
    2. International
    3. View All

    Najeriya Ta Kai Dala $18.4 Biliyan a Cinikayyar Cikin Afirka a 2024

    June 28, 2025

    Afreximbank Ta Ba Najeriya Tallafin $50 Biliyan Don Manyan Ayyuka

    June 28, 2025

    Mutane 28 sun mutu sakamakon gudun wuce sa’a a jihar Ondo- FRSC

    February 2, 2025

    Najeriya Ta Fuskanci Limit na Visa zuwa Amurka – 3 Mako Kaɗai!

    July 9, 2025

    Gwamnatin Tarayya Tare da Faransa Za Su Inganta ICT a Jami’o’in Najeriya da Tallafin Naira Biliyan 38

    July 4, 2025

    Zafin Rana Mai Tsanani Ya Ɓarke a Turai: Matsalar Heat Dome

    June 30, 2025

    Najeriya Ta Samu Jarin Waje Har Dala Biliyan 2.5 Daga Masarautar Saudiyya

    June 29, 2025

    Jihohi sun raba Naira biliyan 22.9 a matsayin kudin gyaran muhalli

    September 1, 2025

    Gwamna Bago Ya Rusa Majalisar Ministocinsa a Neja

    September 1, 2025

    Atiku Ya Bukaci Jam’iyyun Adawa Su Ƙi Karɓar Sakamakon Zaɓen Rivers

    September 1, 2025

    Tinubu ya na adalci ga kowanne yanki na ƙasar nan – Ministan Yaɗa Labarai

    September 1, 2025
  • Asrah 24 TV
  • Education

    CP FCT Ya Ziyarci CBT Centres, Ya Tabbatar da Tsaro Yayin JAMB UTME

    April 16, 2026

    Fiye da miliyan 2.2 za su rubuta UTME 2026 a fadin Najeriya

    April 16, 2026

    An Gargadi Dalibai su Gina Hali da Jagoranci a LAPO Institute

    April 15, 2026

    Gwamnatin Katsina ta horas da ma’aurata 1,000 kafin bikin ‘Auren Gata’

    April 9, 2026

    Ƴar Najeriya ta lashe gasar iya Turanci ta duniya a London

    August 5, 2025
  • Health

    Ka guji sayen kayayyakin da ba su da lakabi ko rajista – CPC Imo ta yi gargadi

    April 15, 2026

    Likita ya danganta yawaitar cutar koda da rashin shan ruwa da yawan amfani da maganin ciwo

    April 15, 2026

    NARD ta goyi bayan yajin aiki na sa’o’i 48 a Delta kan dukan likitoci

    April 13, 2026

    Shugaban Karamar Hukumar Kosofe Ya Fallasa Shago da Salon Gashi a Cikin Bandaki a Kasuwar Lagos

    April 11, 2026

    Gwamnatin Abia da Likitocin Amurka Za Su Gudanar da Aikin Jinya Kyauta

    April 11, 2026
  • Podcast
  • Politics

    CAC Ta Tabbatar da Kutse a Tsarin Kwamfuta, Ta Fara Bincike Kan Tsaro

    April 16, 2026

    Democrat Sun Kaddamar da Yunkurin Tsige Shugaban Pentagon, Hegseth

    April 16, 2026

    Nasarawa Gov Faults Leaders for Calling Salaries, Roads Achievements

    April 16, 2026

    Fadar Shugaban Kasa ta ce Kudancin Najeriya ya kammala rabon mulki kafin 2027

    April 16, 2026

    Gwamnan Ogun ya amince da hutun rana guda a mako, da ₦10,000 kudin sufuri ga ma’aikata

    April 16, 2026
  • Sports

    NFF: Dr. Terry Eguaoje Ya Samu Sabon Lasisin Koyar da Koci daga Amurka

    April 16, 2026

    Tsohon Mai Tsaron Raga na Arsenal, Alex Manninger, Ya Rasu a Hatsarin Mota

    April 16, 2026

    Inter Miami ta Nada Guillermo Hoyos Sabon Koci

    April 16, 2026

    Inter Miami ta Nada Guillermo Hoyos Sabon Koci

    April 16, 2026

    Mikel Obi Ya Caccaki Barcelona Kan Fitar Su Daga Champions League

    April 16, 2026
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
ASRAH 24 MEDIA
Home » ZABEN CIKE GURBI: Jam’iyyar LP ta yi wa Obi wankin babban bargo kan kamfen da ya ke yi wa ADC
News

ZABEN CIKE GURBI: Jam’iyyar LP ta yi wa Obi wankin babban bargo kan kamfen da ya ke yi wa ADC

Asrah24 MediaBy Asrah24 MediaAugust 16, 20253 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp

6e8d7122 ebae 4c9f b3fe 606c34d819dcJam’iyyar LP ta yi watsi da kalaman tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a jam’iyyar shekarar 2023, Peter Obi, wanda a kwanakin nan ya buƙaci magoya bayansa da su zaɓi ‘yan takarar jam’iyyar haɗaka ta ADC a zaɓen cike gurbi da ake shirin yi.

Za a yi zaɓukan cike gurbin ne a ranar 16 ga watan Agusta, inda jam’iyyar LP ta ayyana matakin Obi da “yaudara da mafarkin da ba zai taɓa zama gaskiya.”

Wannan dai na ƙunshe ne cikin wani jawabi da shugaban jam’iyyar LP na ƙasa, Julius Abure, wanda lauya ne, ya wallafa a shafin jam’iyyar na X.

“An ja hankalin shugabancin jam’iyyar Labour Party kna kalaman da to tsohon ɗan takararmu a zaɓen shugaba ƙasa Peter Obi, ya yi, inda ya ba wa ‘yan jam’iyyar umarnin zaɓen wata jam’iyyar a zaɓen cike gurbi da za a yi a ranar 16 ga watan Agusta.”

“Abin takaici ne yadda Obi ya maishe da kansa abin shaguɓe a fagen siyasar Najeriya.

Ya maishe da kansa kamar “ɗan karen farauta” wanda ba ya iya tsayawa kan ra’ayin kansa,” a cewar sanarwar.

“A yanzu yana ƙoƙarin sanya kansa cikin kundin abubuwan al’ajabi na (Guinness book of records) a matsayin wanda ya fi kowa tsare-tsaren shiga jam’iyyun siyasa duk domin samun mulkin Najeriya.”

Sanarwar ta ce, Peter Obi ne silar rikicin da ke faruwa a jam’iyyar a yayin da yake amfani da hakan wajen kafa dalilin cewa ka da a zaɓi jam’iyyar saboda rikice-rikice
LP ta buga misali da lokacin da Peter Obi da Alex Otti, gwamnan Abia duka shirya wani haramtaccen taron masu ruwa da tsaki na jam’iyyar a ranar 4 ga watan Satumbar 2024.

“Yana daga cikin waɗanda suka haifar da rikicin a tsawon wannan lokaci, a yayin da ta kai ya jagoranci zanga-zanga zuwa shalkwatar INEC don nuna adawa da jam’iyyarsa,” in ji Abure.

“Fafutukar karɓe iko da jam’iyyar ya sa shi shiga daji.”

Abure ya ce wannan jam’iyya ce da ta yi masa sha tara ta arziki, amma sai ga shi ya saka mata da mugunta.

“Wannan ce ta sa muke cewa Obi bai da cancanta da kamala da kafasiti da zai iya samar da sabuwar Najeriya.”

“Abin da Obi bai sani ba shi ne jam’iyyarmu tana sahun jam’iyyu a takardar kaɗa kuri’a kuma ‘yan takarkarunmu sun shiga zaɓe, duk kuwa da ƙoƙarin murɗe wa jam’iyyar wuya da ya yi,” shugaban jam’iyyar ya bayyana.

Daga nan jam’iyyar ta yi kira ga dukkan ‘ya’yanta da ‘yan takarkarunmu da magoya bayanta da ke ko’ina a Najeriya da su fito zaɓen cike gurbi da tabbatar da sun yi zaɓe.

“‘Yan Najeriya yanzu sun san wane ne Peter Obi a zahiri,” in ji Abure a jawabin da ya fitar.

Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp
Previous Article’Yan Sanda Sun Kama Wani Da Ake Zargin Mai Sayen Kuri’u a Kaduna, Sun Gano Naira Miliyan 25.9
Next Article Kotu ta tabbatar da hukuncin ƙwace motocin gwamnatin Zamfara guda 40 daga hannun Matawalle

Related Posts

Jihohi sun raba Naira biliyan 22.9 a matsayin kudin gyaran muhalli

September 1, 2025

Gwamna Bago Ya Rusa Majalisar Ministocinsa a Neja

September 1, 2025

Atiku Ya Bukaci Jam’iyyun Adawa Su Ƙi Karɓar Sakamakon Zaɓen Rivers

September 1, 2025

Tinubu ya na adalci ga kowanne yanki na ƙasar nan – Ministan Yaɗa Labarai

September 1, 2025
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Latest Posts

Sarkin Musulmi Ya Bukaci A Lura da Watan Zulki’ida 1447AH

April 16, 2026

NFF: Dr. Terry Eguaoje Ya Samu Sabon Lasisin Koyar da Koci daga Amurka

April 16, 2026

Ma’aikacin SEC Ya Bi Sawun Tinubu, Ya Fara Ba da Tallafin N10,000 ga Sojoji da ‘Yan Sanda

April 16, 2026

Tsohon Mai Tsaron Raga na Arsenal, Alex Manninger, Ya Rasu a Hatsarin Mota

April 16, 2026

Philanthropist Azeez Yusuf Ya Shiga Tseren Kujerar Majalisar Dokoki a Legas

April 16, 2026
Connect with us
  • Facebook
  • Twitter
  • YouTube
  • WhatsApp
  • Instagram
  • TikTok
Top Posts
Advertisement
© 2026 ASRAH 24 MEDIA. Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.