Close Menu
  • Home
  • News
    • National
    • International
  • Asrah 24 TV
  • Education
  • Health
  • Podcast
  • Politics
  • Sports
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
Facebook X (Twitter) YouTube WhatsApp Telegram
Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
ASRAH 24 MEDIA
Subscribe
  • Home
  • News
    1. National
    2. International
    3. View All

    Najeriya Ta Kai Dala $18.4 Biliyan a Cinikayyar Cikin Afirka a 2024

    June 28, 2025

    Afreximbank Ta Ba Najeriya Tallafin $50 Biliyan Don Manyan Ayyuka

    June 28, 2025

    Mutane 28 sun mutu sakamakon gudun wuce sa’a a jihar Ondo- FRSC

    February 2, 2025

    Najeriya Ta Fuskanci Limit na Visa zuwa Amurka – 3 Mako Kaɗai!

    July 9, 2025

    Gwamnatin Tarayya Tare da Faransa Za Su Inganta ICT a Jami’o’in Najeriya da Tallafin Naira Biliyan 38

    July 4, 2025

    Zafin Rana Mai Tsanani Ya Ɓarke a Turai: Matsalar Heat Dome

    June 30, 2025

    Najeriya Ta Samu Jarin Waje Har Dala Biliyan 2.5 Daga Masarautar Saudiyya

    June 29, 2025

    Tiwa Savage Ta Bayyana Yadda Take Rashin Kulawar Don Jazzy Da Mavin

    May 20, 2026

    NERC Da ONSA Sun Hada Kai Don Dakile Lalata Kayan Wutar Lantarki

    May 20, 2026

    Iran Ta Shirya Auren Jama’a Ga Masu Shirin Sadaukar Da Rayukansu A Yaki

    May 19, 2026

    NUJ-FCT Ta Gargadi ‘Yan Jarida Kan Yada Labaran Karya Gabanin Zabuka

    May 19, 2026
  • Asrah 24 TV
  • Education

    Sojojin Najeriya Sun Yaye Sabbin Paratroopers Bayan Kammala Horon Tsalle Daga Jirgin Sama

    June 5, 2026

    Achievers University Ta Bankado Zargin Damfarar Kudin Makaranta Ta N457.5m

    May 25, 2026

    NYSC ta shawarci iyaye su taimaka wa ‘ya’yansu da karin kudin tafiya

    May 21, 2026

    NYSC ta tsawaita wa wasu masu bautar kasa hidima a Gombe

    May 21, 2026

    Najeriya da Italiya sun hada kai domin tara dala biliyan 5 don tallafa wa ilimi

    May 21, 2026
  • Health

    OYO TA KWANTAR WA MAZAUNA HANKALI KAN CUTAR EBOLA, TA SA MA’AIKATAN LAFIYA CIKIN SHIRI

    June 4, 2026

    Likitan Ondo Sun Ƙara Matsin Lamba Kan Gwamnati, Sun Yi Barazanar Tsunduma Yajin Aiki

    May 19, 2026

    Coroner’s Court ta dakatar da shari’ar mutuwar ɗan Chimamanda Adichie har sai umarnin Attorney-General

    May 5, 2026

    Sarki Charles III Ya Yarda Cewa Ciwon Kansar Da Ke Damunsa Na Iya Hana Shi Ganin Dogon Aikin Da Ya Kafa

    April 30, 2026

    Masana lafiya sun bukaci daukar matakin gaggawa kan cutar sickle cell a Najeriya da Afirka

    April 29, 2026
  • Podcast
  • Politics

    Tinubu Torchbearers Zai Taimaka Wajen Wayar Da Kai Da Tallafawa Gwamnati — APC Women Leader

    June 4, 2026

    INEC Ta Shirya Tsaf Domin Zaben Sanatan Ondo Kudu Ranar 20 ga Yuni

    June 4, 2026

    LP Ta Kammala Zaben Fidda Gwani, Ta Tsayar da ‘Yan Takara na Majalisa a Anambra

    June 4, 2026

    Peter Obi Ya Kare Adeboye, Ya Gargadi Matasa Kan Rarrabuwar Kabilanci Da Addini

    June 4, 2026

    Tsohon Firaministan Senegal Ousmane Sonko Ya Zama Kakakin Majalisa

    May 26, 2026
  • Sports

    Shaibu Ya Yabawa Super Eagles Da Adeboye Kan Nasarorin Unity Cup Da Wasan Poland

    June 4, 2026

    Super Eagles Na Da Ƙarfin Doke Kowace Ƙasa Duk Da Rashin Tikitin Gasar Kofin Duniya

    June 4, 2026

    Kai Havertz Ya Yabawa Jamus Karfin ‘Yan Hari Gaban Gasar Kofin Duniya Ta 2026

    June 4, 2026

    Marinakis Ya Yi Rikici A Athens Yayin Gasar EuroLeague

    May 25, 2026

    Spurs Sun Farfado Thunder, Wembanyama Ya Jagoranci Nasara A Wasan NBA

    May 25, 2026
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
ASRAH 24 MEDIA
Home » ZABEN CIKE GURBI: Jam’iyyar LP ta yi wa Obi wankin babban bargo kan kamfen da ya ke yi wa ADC
News

ZABEN CIKE GURBI: Jam’iyyar LP ta yi wa Obi wankin babban bargo kan kamfen da ya ke yi wa ADC

Asrah24 MediaBy Asrah24 MediaAugust 16, 20253 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp

6e8d7122 ebae 4c9f b3fe 606c34d819dcJam’iyyar LP ta yi watsi da kalaman tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a jam’iyyar shekarar 2023, Peter Obi, wanda a kwanakin nan ya buƙaci magoya bayansa da su zaɓi ‘yan takarar jam’iyyar haɗaka ta ADC a zaɓen cike gurbi da ake shirin yi.

Za a yi zaɓukan cike gurbin ne a ranar 16 ga watan Agusta, inda jam’iyyar LP ta ayyana matakin Obi da “yaudara da mafarkin da ba zai taɓa zama gaskiya.”

Wannan dai na ƙunshe ne cikin wani jawabi da shugaban jam’iyyar LP na ƙasa, Julius Abure, wanda lauya ne, ya wallafa a shafin jam’iyyar na X.

“An ja hankalin shugabancin jam’iyyar Labour Party kna kalaman da to tsohon ɗan takararmu a zaɓen shugaba ƙasa Peter Obi, ya yi, inda ya ba wa ‘yan jam’iyyar umarnin zaɓen wata jam’iyyar a zaɓen cike gurbi da za a yi a ranar 16 ga watan Agusta.”

“Abin takaici ne yadda Obi ya maishe da kansa abin shaguɓe a fagen siyasar Najeriya.

Ya maishe da kansa kamar “ɗan karen farauta” wanda ba ya iya tsayawa kan ra’ayin kansa,” a cewar sanarwar.

“A yanzu yana ƙoƙarin sanya kansa cikin kundin abubuwan al’ajabi na (Guinness book of records) a matsayin wanda ya fi kowa tsare-tsaren shiga jam’iyyun siyasa duk domin samun mulkin Najeriya.”

Sanarwar ta ce, Peter Obi ne silar rikicin da ke faruwa a jam’iyyar a yayin da yake amfani da hakan wajen kafa dalilin cewa ka da a zaɓi jam’iyyar saboda rikice-rikice
LP ta buga misali da lokacin da Peter Obi da Alex Otti, gwamnan Abia duka shirya wani haramtaccen taron masu ruwa da tsaki na jam’iyyar a ranar 4 ga watan Satumbar 2024.

“Yana daga cikin waɗanda suka haifar da rikicin a tsawon wannan lokaci, a yayin da ta kai ya jagoranci zanga-zanga zuwa shalkwatar INEC don nuna adawa da jam’iyyarsa,” in ji Abure.

“Fafutukar karɓe iko da jam’iyyar ya sa shi shiga daji.”

Abure ya ce wannan jam’iyya ce da ta yi masa sha tara ta arziki, amma sai ga shi ya saka mata da mugunta.

“Wannan ce ta sa muke cewa Obi bai da cancanta da kamala da kafasiti da zai iya samar da sabuwar Najeriya.”

“Abin da Obi bai sani ba shi ne jam’iyyarmu tana sahun jam’iyyu a takardar kaɗa kuri’a kuma ‘yan takarkarunmu sun shiga zaɓe, duk kuwa da ƙoƙarin murɗe wa jam’iyyar wuya da ya yi,” shugaban jam’iyyar ya bayyana.

Daga nan jam’iyyar ta yi kira ga dukkan ‘ya’yanta da ‘yan takarkarunmu da magoya bayanta da ke ko’ina a Najeriya da su fito zaɓen cike gurbi da tabbatar da sun yi zaɓe.

“‘Yan Najeriya yanzu sun san wane ne Peter Obi a zahiri,” in ji Abure a jawabin da ya fitar.

Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp
Previous Article’Yan Sanda Sun Kama Wani Da Ake Zargin Mai Sayen Kuri’u a Kaduna, Sun Gano Naira Miliyan 25.9
Next Article Kotu ta tabbatar da hukuncin ƙwace motocin gwamnatin Zamfara guda 40 daga hannun Matawalle

Related Posts

Tiwa Savage Ta Bayyana Yadda Take Rashin Kulawar Don Jazzy Da Mavin

May 20, 2026

NERC Da ONSA Sun Hada Kai Don Dakile Lalata Kayan Wutar Lantarki

May 20, 2026

Iran Ta Shirya Auren Jama’a Ga Masu Shirin Sadaukar Da Rayukansu A Yaki

May 19, 2026

NUJ-FCT Ta Gargadi ‘Yan Jarida Kan Yada Labaran Karya Gabanin Zabuka

May 19, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Latest Posts

Mummunar Hanyar Kauye Na Hana Yara Zuwa Makaranta A Akwa Ibom — Mazauna Yanki

June 5, 2026

Sojojin Najeriya Sun Yaye Sabbin Paratroopers Bayan Kammala Horon Tsalle Daga Jirgin Sama

June 5, 2026

Dayo Amusa Ta Soki Matsin Lambar Da Ake Yi Wa Fitattun Jarumai Kan Matsalolin Kasa

June 5, 2026

Kungiya Ta Bukaci Hadin Kan ‘Yan Najeriya Wajen Yaki Da Matsalar Tsaro

June 5, 2026

TCN Ta Sanar da Katse Wutar Lantarki a Sassan Delta Saboda Ayyukan Gyaran Tashar Wuta

June 5, 2026
Connect with us
  • Facebook
  • Twitter
  • YouTube
  • WhatsApp
  • Instagram
  • TikTok
Top Posts
Advertisement
© 2026 ASRAH 24 MEDIA. Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.