Close Menu
  • Home
  • News
    • National
    • International
  • Asrah 24 TV
  • Education
  • Health
  • Podcast
  • Politics
  • Sports
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
Facebook X (Twitter) YouTube WhatsApp Telegram
Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
ASRAH 24 MEDIA
Subscribe
  • Home
  • News
    1. National
    2. International
    3. View All

    Najeriya Ta Kai Dala $18.4 Biliyan a Cinikayyar Cikin Afirka a 2024

    June 28, 2025

    Afreximbank Ta Ba Najeriya Tallafin $50 Biliyan Don Manyan Ayyuka

    June 28, 2025

    Mutane 28 sun mutu sakamakon gudun wuce sa’a a jihar Ondo- FRSC

    February 2, 2025

    Najeriya Ta Fuskanci Limit na Visa zuwa Amurka – 3 Mako Kaɗai!

    July 9, 2025

    Gwamnatin Tarayya Tare da Faransa Za Su Inganta ICT a Jami’o’in Najeriya da Tallafin Naira Biliyan 38

    July 4, 2025

    Zafin Rana Mai Tsanani Ya Ɓarke a Turai: Matsalar Heat Dome

    June 30, 2025

    Najeriya Ta Samu Jarin Waje Har Dala Biliyan 2.5 Daga Masarautar Saudiyya

    June 29, 2025

    Jihohi sun raba Naira biliyan 22.9 a matsayin kudin gyaran muhalli

    September 1, 2025

    Gwamna Bago Ya Rusa Majalisar Ministocinsa a Neja

    September 1, 2025

    Atiku Ya Bukaci Jam’iyyun Adawa Su Ƙi Karɓar Sakamakon Zaɓen Rivers

    September 1, 2025

    Tinubu ya na adalci ga kowanne yanki na ƙasar nan – Ministan Yaɗa Labarai

    September 1, 2025
  • Asrah 24 TV
  • Education

    CP FCT Ya Ziyarci CBT Centres, Ya Tabbatar da Tsaro Yayin JAMB UTME

    April 16, 2026

    Fiye da miliyan 2.2 za su rubuta UTME 2026 a fadin Najeriya

    April 16, 2026

    An Gargadi Dalibai su Gina Hali da Jagoranci a LAPO Institute

    April 15, 2026

    Gwamnatin Katsina ta horas da ma’aurata 1,000 kafin bikin ‘Auren Gata’

    April 9, 2026

    Ƴar Najeriya ta lashe gasar iya Turanci ta duniya a London

    August 5, 2025
  • Health

    Ka guji sayen kayayyakin da ba su da lakabi ko rajista – CPC Imo ta yi gargadi

    April 15, 2026

    Likita ya danganta yawaitar cutar koda da rashin shan ruwa da yawan amfani da maganin ciwo

    April 15, 2026

    NARD ta goyi bayan yajin aiki na sa’o’i 48 a Delta kan dukan likitoci

    April 13, 2026

    Shugaban Karamar Hukumar Kosofe Ya Fallasa Shago da Salon Gashi a Cikin Bandaki a Kasuwar Lagos

    April 11, 2026

    Gwamnatin Abia da Likitocin Amurka Za Su Gudanar da Aikin Jinya Kyauta

    April 11, 2026
  • Podcast
  • Politics

    CAC Ta Tabbatar da Kutse a Tsarin Kwamfuta, Ta Fara Bincike Kan Tsaro

    April 16, 2026

    Democrat Sun Kaddamar da Yunkurin Tsige Shugaban Pentagon, Hegseth

    April 16, 2026

    Nasarawa Gov Faults Leaders for Calling Salaries, Roads Achievements

    April 16, 2026

    Fadar Shugaban Kasa ta ce Kudancin Najeriya ya kammala rabon mulki kafin 2027

    April 16, 2026

    Gwamnan Ogun ya amince da hutun rana guda a mako, da ₦10,000 kudin sufuri ga ma’aikata

    April 16, 2026
  • Sports

    NFF: Dr. Terry Eguaoje Ya Samu Sabon Lasisin Koyar da Koci daga Amurka

    April 16, 2026

    Tsohon Mai Tsaron Raga na Arsenal, Alex Manninger, Ya Rasu a Hatsarin Mota

    April 16, 2026

    Inter Miami ta Nada Guillermo Hoyos Sabon Koci

    April 16, 2026

    Inter Miami ta Nada Guillermo Hoyos Sabon Koci

    April 16, 2026

    Mikel Obi Ya Caccaki Barcelona Kan Fitar Su Daga Champions League

    April 16, 2026
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
ASRAH 24 MEDIA
Home » Dalilin da ya sa gwamnan Abba na Kano ya kori wasu hadimansa 2
News

Dalilin da ya sa gwamnan Abba na Kano ya kori wasu hadimansa 2

Asrah24 MediaBy Asrah24 MediaAugust 10, 20253 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp

IMG 2537Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kori wasu hadimansa biyi masu taimaka masa na musamman biyo bayan sakamakon kwamitin bincike da aka kafa domin bincikar kowannensu.

Wanann na ƙunshe ne cikin wata sanarwa da sakataren gwamnatin jihar Kano, Umar Farouk Ibrahim, ya fitar a ranar Asabar.

Sakamakon wancan bincike, gwamnan ya amince da sallamar Abubakar Umar Sharada, babban mai taimaka masa kan harkokin siyasa bayan kwamitin bincike ya same shi da hannu wajen belin babban dilan ƙwaya Sulaiman Aminu Danwawu.

Kwamitin ya bankaɗo yadda Sharada ya bayar da shaida ta ƙashin kansa kan wannan gagarun dilan kwayan.

A cewar wasiƙar da sakataren gwamnatin Kano (SSG), ya fitar a ranar Juma’a, 8 ga Agustan 2025, an buƙaci Sharada ya miƙa dukkan kayan gwamnati da ke hannunsa ga sakataren dindin na ofishin mai bincike da tantancewa da harkokin siyasa (REPA) da ke ƙarƙashin ofishin sakataren gwamnatin, a ranar ko kafin Litinin, 11 ga watan Agustan 2025.

Sannan ana gargaɗinsa da kiran kansa da jami’an wannan gwamnati a ko’inna.

Haka kuma, gwamnan Kano ya sauke Tasiu Adamu Al’amin Roba, babban mai taimaka masa kan tafiyar da al’amuran gwamnat (Cabinet Office) bayan samunsa da laifin sauya buhunhunan hatsi na tallafi da ke ajiye a ɗakin ajiya a Sharaɗa tun a shekarar 2024.

Tun wannan lokaci ne Roba ke fuskantar shari’a a kotu bisa zargin laifin sata da haɗa kai wajen aikata babban laifi na karkatar da kayan gwamnati.

Shi ma Roba, an buƙaci ya miƙa duk wani abin amfani na gwamnati da ke hannunsa haɗi da shaidar fayyace kai (ID card) , a ranar ko kafin Litinin 11 ga watan Agustan 2025. Sannan ana gargaɗinsa da kauce wa kiran kansa da jami’in gwamnatin jihar Kano.

A wani makamancin al’amari, gwamnatin Kano ta wanke Hon. Musa Ado Tsamiya, babban mai taimaka wa gwamna kan magudanan ruwa daga zargin da ake yi masa wanda kwamitin binciken ya tabbatar cewa bai aikata kowanne irin laifi.

Gwamna Abba ya jaddada aniyar gwamnatinsa ta tabbatar da ɗa’a da gaskiya da cewa ba za ta lamunci kowanne irin nau’i na cin hanci da rashawa ba.

Ya kuma gargaɗi dukkan masu riƙe da muƙamai da yi riƙo da gaskiya a dukkan ayyukansu da suka shafi gwamnati da kuma na ƙashin kansu.

“Da wannan sanarwa, ana shawartar al’umma da su guje wa yin kowacce iriyar mu’amala da tsofaffin masu taimaka wa gwamnan da aka kora, musamman abin da ya shafi gwamnati. Kuma duk wanda ya yi hakan, to kar ya zargi kowa, sai kansa.

Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp
Previous ArticleMatatar man Ɗangote ta tarwatsa harkar shigo da tataccen mai Najeriya daga Belgium -Jakadan Belgium
Next Article wuce’Har yanzu Peter Obi ɗan Jam’iyyar Labour ne’

Related Posts

Jihohi sun raba Naira biliyan 22.9 a matsayin kudin gyaran muhalli

September 1, 2025

Gwamna Bago Ya Rusa Majalisar Ministocinsa a Neja

September 1, 2025

Atiku Ya Bukaci Jam’iyyun Adawa Su Ƙi Karɓar Sakamakon Zaɓen Rivers

September 1, 2025

Tinubu ya na adalci ga kowanne yanki na ƙasar nan – Ministan Yaɗa Labarai

September 1, 2025
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Latest Posts

Sarkin Musulmi Ya Bukaci A Lura da Watan Zulki’ida 1447AH

April 16, 2026

NFF: Dr. Terry Eguaoje Ya Samu Sabon Lasisin Koyar da Koci daga Amurka

April 16, 2026

Ma’aikacin SEC Ya Bi Sawun Tinubu, Ya Fara Ba da Tallafin N10,000 ga Sojoji da ‘Yan Sanda

April 16, 2026

Tsohon Mai Tsaron Raga na Arsenal, Alex Manninger, Ya Rasu a Hatsarin Mota

April 16, 2026

Philanthropist Azeez Yusuf Ya Shiga Tseren Kujerar Majalisar Dokoki a Legas

April 16, 2026
Connect with us
  • Facebook
  • Twitter
  • YouTube
  • WhatsApp
  • Instagram
  • TikTok
Top Posts
Advertisement
© 2026 ASRAH 24 MEDIA. Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.