Close Menu
  • Home
  • News
    • National
    • International
  • Asrah 24 TV
  • Education
  • Health
  • Podcast
  • Politics
  • Sports
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
Facebook X (Twitter) YouTube WhatsApp Telegram
Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
ASRAH 24 MEDIA
Subscribe
  • Home
  • News
    1. National
    2. International
    3. View All

    Najeriya Ta Kai Dala $18.4 Biliyan a Cinikayyar Cikin Afirka a 2024

    June 28, 2025

    Afreximbank Ta Ba Najeriya Tallafin $50 Biliyan Don Manyan Ayyuka

    June 28, 2025

    Mutane 28 sun mutu sakamakon gudun wuce sa’a a jihar Ondo- FRSC

    February 2, 2025

    Najeriya Ta Fuskanci Limit na Visa zuwa Amurka – 3 Mako Kaɗai!

    July 9, 2025

    Gwamnatin Tarayya Tare da Faransa Za Su Inganta ICT a Jami’o’in Najeriya da Tallafin Naira Biliyan 38

    July 4, 2025

    Zafin Rana Mai Tsanani Ya Ɓarke a Turai: Matsalar Heat Dome

    June 30, 2025

    Najeriya Ta Samu Jarin Waje Har Dala Biliyan 2.5 Daga Masarautar Saudiyya

    June 29, 2025

    Jihohi sun raba Naira biliyan 22.9 a matsayin kudin gyaran muhalli

    September 1, 2025

    Gwamna Bago Ya Rusa Majalisar Ministocinsa a Neja

    September 1, 2025

    Atiku Ya Bukaci Jam’iyyun Adawa Su Ƙi Karɓar Sakamakon Zaɓen Rivers

    September 1, 2025

    Tinubu ya na adalci ga kowanne yanki na ƙasar nan – Ministan Yaɗa Labarai

    September 1, 2025
  • Asrah 24 TV
  • Education

    CP FCT Ya Ziyarci CBT Centres, Ya Tabbatar da Tsaro Yayin JAMB UTME

    April 16, 2026

    Fiye da miliyan 2.2 za su rubuta UTME 2026 a fadin Najeriya

    April 16, 2026

    An Gargadi Dalibai su Gina Hali da Jagoranci a LAPO Institute

    April 15, 2026

    Gwamnatin Katsina ta horas da ma’aurata 1,000 kafin bikin ‘Auren Gata’

    April 9, 2026

    Ƴar Najeriya ta lashe gasar iya Turanci ta duniya a London

    August 5, 2025
  • Health

    Ka guji sayen kayayyakin da ba su da lakabi ko rajista – CPC Imo ta yi gargadi

    April 15, 2026

    Likita ya danganta yawaitar cutar koda da rashin shan ruwa da yawan amfani da maganin ciwo

    April 15, 2026

    NARD ta goyi bayan yajin aiki na sa’o’i 48 a Delta kan dukan likitoci

    April 13, 2026

    Shugaban Karamar Hukumar Kosofe Ya Fallasa Shago da Salon Gashi a Cikin Bandaki a Kasuwar Lagos

    April 11, 2026

    Gwamnatin Abia da Likitocin Amurka Za Su Gudanar da Aikin Jinya Kyauta

    April 11, 2026
  • Podcast
  • Politics

    CAC Ta Tabbatar da Kutse a Tsarin Kwamfuta, Ta Fara Bincike Kan Tsaro

    April 16, 2026

    Democrat Sun Kaddamar da Yunkurin Tsige Shugaban Pentagon, Hegseth

    April 16, 2026

    Nasarawa Gov Faults Leaders for Calling Salaries, Roads Achievements

    April 16, 2026

    Fadar Shugaban Kasa ta ce Kudancin Najeriya ya kammala rabon mulki kafin 2027

    April 16, 2026

    Gwamnan Ogun ya amince da hutun rana guda a mako, da ₦10,000 kudin sufuri ga ma’aikata

    April 16, 2026
  • Sports

    NFF: Dr. Terry Eguaoje Ya Samu Sabon Lasisin Koyar da Koci daga Amurka

    April 16, 2026

    Tsohon Mai Tsaron Raga na Arsenal, Alex Manninger, Ya Rasu a Hatsarin Mota

    April 16, 2026

    Inter Miami ta Nada Guillermo Hoyos Sabon Koci

    April 16, 2026

    Inter Miami ta Nada Guillermo Hoyos Sabon Koci

    April 16, 2026

    Mikel Obi Ya Caccaki Barcelona Kan Fitar Su Daga Champions League

    April 16, 2026
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
ASRAH 24 MEDIA
Home » Matatar man Ɗangote ta tarwatsa harkar shigo da tataccen mai Najeriya daga Belgium -Jakadan Belgium
News

Matatar man Ɗangote ta tarwatsa harkar shigo da tataccen mai Najeriya daga Belgium -Jakadan Belgium

Asrah24 MediaBy Asrah24 MediaAugust 10, 20254 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp

IMG 2536Jakadan ƙasar Belgian a Najeriya, Pieter Leenknegt, ya ce matatar man Dangote za ta shafi harkar shigo da tataccen mai Najeriya daga ƙasarsa da ma tsarin kasuwanci a tsakanin ƙasashen na wani lokaci.

Kafin fara aikin matatar man Ɗangote, Najeriya na kan gaba wajen shigo da man fetur daga kasar Belgium.

Sai dai matatar man Ɗangote wacce ta fara aiki a shekarar bara, ta yi iƙirarin cewa za ta iya samar da man da ake buƙata a Najeriya.

A cikin wata tattaunawa ta musamman da PREMIUM TIMES ta yi da mista Leenknegt, ya ce, ana ganin fara tace mai da Najariya ta yi zan rage yawan man da take shigo da shi daga Belgium sosai.

Ya bayyana hakan da “tasirin da kamfanin Ɗangote ke da shi” yana mai nuna babban giɓin da ƙasarsa za ta samu tsakaninta da Najeriya duk da kasancewarta ƙasa da ke sahun masu samar wa da ƙasar nan man fetur.

Ya ce, ana tunanin za a fara ganin wannan tasiri a kasuwancin kasashen biyu ne daga karshen shekarar 2025.

“A fili yake cewa (ayyukan matatar Ɗangote), na wani lokaci zai shafi kasuwancin da ke tsakanin ƙasashen nan biyu,” ya faɗa.

Duk da a shekarar 2024 an samu raguwar man da Najeriya ke saye daga kasar Belgium, jakadan ya alaƙanta hakan da rage amfani da makamashi da aka yi a ƙasar nan a maimakon cewa tasirin matatar Dangote ce.

“An samu raguwar fitar da kaya daga Belgium zuwa Najeriya, haka ma daga Najeriya zuwa Belgium,” ya bayyana.

“Amma ba tasiri matatar man Dangote ba ce. Batu ne na yanayin sayen makamashi a Najeriya wanda ya sa ‘yan ƙasar ba su da wadataccen Dala ko Yuro a hannunsu da za su bi sayi kaya daga waje.”

A yayin da yake nuna amincewarsa da rawar ƙasarsa na mamaye harkar shigo da mai Najeriya, jakadan ya ce, “mu ne kasar nahiyar Turai mafi shigo da kaya Najeriya, kuma mafi yawa danyen man fetur ne.”

Kusan kaso 40% na abin da Najeriya take saye daga waje yana wucewa ne ta Belgium, kuma yawanci tataccen man fetur ne.

Kuma Belgium babbar mai samar wa da Najeriya sinadarai ce da kayan kiwon lafiya da kayan amfani a masana’antu.

Game da matatar man Dangote:

Matatar man Dangote ita ce mafi girma a duniya wajen tace mai, kuma ta fara ne da ta ce man dizal da man jirgin sama a watan Janairun 2024 amma sai a Satumbar 2024 ta fara tace man fetur.

Fara aikin matatar ya jawo raguwa yawan man da ake shigo da shi Najeriya. Kuma ya jawo an rage kashe kuɗin waje.

A cewar hukumar kididdiga ta ƙasa (NBS), rahotanni sun nuna cewa Najeriya ta kashe Dala biliyan 1.2 wajen shigo da mai a rubu’in farko na shekarar 2025 ƙasa da Dala biliyan 2.6 da ta kashe a bara.

A watan Yuni, matatar ta sanar da fara sayar da man fetur da dizal ga ‘yan kasuwa da kamfanoni da kamfanonin sadarwa .da sauran masu sayen mai da yawan gaske.

A cikin watanni uku, matatar Dangote ta rage yawan farashin manta har sau biyu domin yin daidai da farashin mai a duniya. Da farko, a watan Yuni, daga N880 zuwa N840 na kowanne lita. Sai kuma a watan Yuli zuwa N8320 kowanne lita.

Kafin samar da kamfanin matatar Dangote, Najeriya ta dogara ne da shigo da mai daga kasar waje duk da ita ce kan gaba wajen samar da ɗanyen mai a Afirka.

Mista Leenknegt ya bayyana yawan dogaro da shigo da tataccen mai Najeriya da rashin kan gado.

“Ba lissafi a tafi da mai Turai daga Najeriya sannan a sake dakonsa daga Turai zuwa Najeriya. Ba lissafi sosai.”

“Daga lokacin da Najeriya ta iya samar da ingantaccen tataccen man fetur, wacce kuma kasar Belgium da za ta ƙalubalance ta?” Ya tambaya.

“Amma abin da za mu mai da hankali a kai shi ne kasuwancinmu da Najeriya zai karkata ne kan wasu abubuwa a nan gaba.”

Misata Leenknegt, ya ce Belgium tana tunanin karkata harkar shigo da kayan zuwa Najeriya daga harkar man fetur zuwa ga harkar noma.

Ya ce wannan sauyi wata hanya ce ta sauya kalar kasuwanci da Belgium ke shirin yi tsakaninta da Najeriya.

“Mun daɗe muna tunanin sake fasalin kasuwancinmu tun da daɗewa daga man fetur zuwa wani abu daban saboda bai kamata ƙasa ta ta’allaka tattalin arziƙinta da dogaro da mai ba,” ya faɗa.

A cikin wannan hira, jakadan ya tattauna wasu abubuwa da suka shafi samar da magunguna da noma da sauran harkokin kasuwanci.

Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp
Previous ArticleZan kawar da cin hanci a watan farko ko nayi murabus–Ameachi
Next Article Dalilin da ya sa gwamnan Abba na Kano ya kori wasu hadimansa 2

Related Posts

Jihohi sun raba Naira biliyan 22.9 a matsayin kudin gyaran muhalli

September 1, 2025

Gwamna Bago Ya Rusa Majalisar Ministocinsa a Neja

September 1, 2025

Atiku Ya Bukaci Jam’iyyun Adawa Su Ƙi Karɓar Sakamakon Zaɓen Rivers

September 1, 2025

Tinubu ya na adalci ga kowanne yanki na ƙasar nan – Ministan Yaɗa Labarai

September 1, 2025
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Latest Posts

Sarkin Musulmi Ya Bukaci A Lura da Watan Zulki’ida 1447AH

April 16, 2026

NFF: Dr. Terry Eguaoje Ya Samu Sabon Lasisin Koyar da Koci daga Amurka

April 16, 2026

Ma’aikacin SEC Ya Bi Sawun Tinubu, Ya Fara Ba da Tallafin N10,000 ga Sojoji da ‘Yan Sanda

April 16, 2026

Tsohon Mai Tsaron Raga na Arsenal, Alex Manninger, Ya Rasu a Hatsarin Mota

April 16, 2026

Philanthropist Azeez Yusuf Ya Shiga Tseren Kujerar Majalisar Dokoki a Legas

April 16, 2026
Connect with us
  • Facebook
  • Twitter
  • YouTube
  • WhatsApp
  • Instagram
  • TikTok
Top Posts
Advertisement
© 2026 ASRAH 24 MEDIA. Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.