Close Menu
  • Home
  • News
    • National
    • International
  • Asrah 24 TV
  • Education
  • Health
  • Podcast
  • Politics
  • Sports
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
Facebook X (Twitter) YouTube WhatsApp Telegram
Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
ASRAH 24 MEDIA
Subscribe
  • Home
  • News
    1. National
    2. International
    3. View All

    Najeriya Ta Kai Dala $18.4 Biliyan a Cinikayyar Cikin Afirka a 2024

    June 28, 2025

    Afreximbank Ta Ba Najeriya Tallafin $50 Biliyan Don Manyan Ayyuka

    June 28, 2025

    Mutane 28 sun mutu sakamakon gudun wuce sa’a a jihar Ondo- FRSC

    February 2, 2025

    Najeriya Ta Fuskanci Limit na Visa zuwa Amurka – 3 Mako Kaɗai!

    July 9, 2025

    Gwamnatin Tarayya Tare da Faransa Za Su Inganta ICT a Jami’o’in Najeriya da Tallafin Naira Biliyan 38

    July 4, 2025

    Zafin Rana Mai Tsanani Ya Ɓarke a Turai: Matsalar Heat Dome

    June 30, 2025

    Najeriya Ta Samu Jarin Waje Har Dala Biliyan 2.5 Daga Masarautar Saudiyya

    June 29, 2025

    Jihohi sun raba Naira biliyan 22.9 a matsayin kudin gyaran muhalli

    September 1, 2025

    Gwamna Bago Ya Rusa Majalisar Ministocinsa a Neja

    September 1, 2025

    Atiku Ya Bukaci Jam’iyyun Adawa Su Ƙi Karɓar Sakamakon Zaɓen Rivers

    September 1, 2025

    Tinubu ya na adalci ga kowanne yanki na ƙasar nan – Ministan Yaɗa Labarai

    September 1, 2025
  • Asrah 24 TV
  • Education

    CP FCT Ya Ziyarci CBT Centres, Ya Tabbatar da Tsaro Yayin JAMB UTME

    April 16, 2026

    Fiye da miliyan 2.2 za su rubuta UTME 2026 a fadin Najeriya

    April 16, 2026

    An Gargadi Dalibai su Gina Hali da Jagoranci a LAPO Institute

    April 15, 2026

    Gwamnatin Katsina ta horas da ma’aurata 1,000 kafin bikin ‘Auren Gata’

    April 9, 2026

    Ƴar Najeriya ta lashe gasar iya Turanci ta duniya a London

    August 5, 2025
  • Health

    Ka guji sayen kayayyakin da ba su da lakabi ko rajista – CPC Imo ta yi gargadi

    April 15, 2026

    Likita ya danganta yawaitar cutar koda da rashin shan ruwa da yawan amfani da maganin ciwo

    April 15, 2026

    NARD ta goyi bayan yajin aiki na sa’o’i 48 a Delta kan dukan likitoci

    April 13, 2026

    Shugaban Karamar Hukumar Kosofe Ya Fallasa Shago da Salon Gashi a Cikin Bandaki a Kasuwar Lagos

    April 11, 2026

    Gwamnatin Abia da Likitocin Amurka Za Su Gudanar da Aikin Jinya Kyauta

    April 11, 2026
  • Podcast
  • Politics

    CAC Ta Tabbatar da Kutse a Tsarin Kwamfuta, Ta Fara Bincike Kan Tsaro

    April 16, 2026

    Democrat Sun Kaddamar da Yunkurin Tsige Shugaban Pentagon, Hegseth

    April 16, 2026

    Nasarawa Gov Faults Leaders for Calling Salaries, Roads Achievements

    April 16, 2026

    Fadar Shugaban Kasa ta ce Kudancin Najeriya ya kammala rabon mulki kafin 2027

    April 16, 2026

    Gwamnan Ogun ya amince da hutun rana guda a mako, da ₦10,000 kudin sufuri ga ma’aikata

    April 16, 2026
  • Sports

    NFF: Dr. Terry Eguaoje Ya Samu Sabon Lasisin Koyar da Koci daga Amurka

    April 16, 2026

    Tsohon Mai Tsaron Raga na Arsenal, Alex Manninger, Ya Rasu a Hatsarin Mota

    April 16, 2026

    Inter Miami ta Nada Guillermo Hoyos Sabon Koci

    April 16, 2026

    Inter Miami ta Nada Guillermo Hoyos Sabon Koci

    April 16, 2026

    Mikel Obi Ya Caccaki Barcelona Kan Fitar Su Daga Champions League

    April 16, 2026
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
ASRAH 24 MEDIA
Home » Gwamnatin Tarayya ta Kaddamar da shirin samar da wutar lantarki ta hasken rana har na naira biliyan 100
News

Gwamnatin Tarayya ta Kaddamar da shirin samar da wutar lantarki ta hasken rana har na naira biliyan 100

Asrah24 MediaBy Asrah24 MediaAugust 9, 20252 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp

IMG 2441Shirin Gwamnati na Samar da Wutar Lantarki ta Hanyar Hasken Rana Na Ƙasa (National Public Sector Solarization Initiative, (NPSSI)” domin samar da wutar lantarki ta hasken rana ga muhimman cibiyoyin gwamnati a fadin kasar nan, tare da fara zuba jarin naira biliyan 100 a matakin farko.

Hukumar Raya Wutar Lantarki ta Karkara (REA) ce za ta aiwatar da shirin, wanda zai bai wa makarantu, asibitoci, ofisoshin gwamnati, wuraren tsaro da sauran muhimman cibiyoyi damar samun wuta mai dorewa.

An kaddamar da shirin ne bayan rattaba hannu kan yarjejeniyar fahimtar juna tsakanin REA, Ofishin Kasafin Kudi na Tarayya, Hukumar InfraCorp da Ma’aikatar Kudi ta MOFI a Abuja.

Shugaban REA, Malam Abba Abubakar Aliyu, ya bayyana cewa NPSSI wani shiri ne na musamman da gwamnati ta jagoranta domin rage dogaro da man dizal da kuma rage gurɓatar muhalli, tare da bunkasa kirkire-kirkire a masana’antun cikin gida.

Ya ce mataki na farko na shirin ya samu cikakken kudin gwamnati, yayin da matakai na gaba za su kasance ta hanyar zuba hannun jarin masu zaman kansu daga cikin gida da kasashen waje, ba tare da dogaro da gwamnati ba.

Shugaban Ofishin Kasafin Kudi na Tarayya, Dakta Tanimu Yakubu, ya ce wannan mataki zai taimaka wajen rage gibin samar da wutar lantarki da kuma kara inganta tsarin kashe kudaden gwamnati.

Shugaban Hukumar InfraCorp, Dakta Lazarus Angbazo, ya ce shirin ya zama sabon salo na hada-hadar kudade wajen samar da kayayyakin more rayuwa a Najeriya, domin gwamnati kadai ba za ta iya magance matsalar wutar lantarki ba.

Shi ma Darakta-Janar na MOFI, Dakta Armstrong Takang, wanda aka wakilta, ya jaddada muhimmancin kirkirar sabbin tsare-tsaren kasuwanci da za su rage farashin wuta tare da fadada damar samun ta, musamman ta hanyar karkatar da tsarin samar da makamashi daga man fetur zuwa wasu hanyoyi masu dorewa.

Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp
Previous ArticleBabu gaskiya a rahoton cewa bamu samu masu zuba jari a Kano ba—Gwamnati
Next Article Gwamna Abba Kabir Yusuf ya Kori Mai Taimaka masa na Musamman, Abubakar Umar Sharada kan samun sa da hannu wajen kitsa belin Sulaiman Danwawu

Related Posts

Jihohi sun raba Naira biliyan 22.9 a matsayin kudin gyaran muhalli

September 1, 2025

Gwamna Bago Ya Rusa Majalisar Ministocinsa a Neja

September 1, 2025

Atiku Ya Bukaci Jam’iyyun Adawa Su Ƙi Karɓar Sakamakon Zaɓen Rivers

September 1, 2025

Tinubu ya na adalci ga kowanne yanki na ƙasar nan – Ministan Yaɗa Labarai

September 1, 2025
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Latest Posts

Sarkin Musulmi Ya Bukaci A Lura da Watan Zulki’ida 1447AH

April 16, 2026

NFF: Dr. Terry Eguaoje Ya Samu Sabon Lasisin Koyar da Koci daga Amurka

April 16, 2026

Ma’aikacin SEC Ya Bi Sawun Tinubu, Ya Fara Ba da Tallafin N10,000 ga Sojoji da ‘Yan Sanda

April 16, 2026

Tsohon Mai Tsaron Raga na Arsenal, Alex Manninger, Ya Rasu a Hatsarin Mota

April 16, 2026

Philanthropist Azeez Yusuf Ya Shiga Tseren Kujerar Majalisar Dokoki a Legas

April 16, 2026
Connect with us
  • Facebook
  • Twitter
  • YouTube
  • WhatsApp
  • Instagram
  • TikTok
Top Posts
Advertisement
© 2026 ASRAH 24 MEDIA. Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.