Close Menu
  • Home
  • News
    • National
    • International
  • Asrah 24 TV
  • Education
  • Health
  • Podcast
  • Politics
  • Sports
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
Facebook X (Twitter) YouTube WhatsApp Telegram
Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
ASRAH 24 MEDIA
Subscribe
  • Home
  • News
    1. National
    2. International
    3. View All

    Najeriya Ta Kai Dala $18.4 Biliyan a Cinikayyar Cikin Afirka a 2024

    June 28, 2025

    Afreximbank Ta Ba Najeriya Tallafin $50 Biliyan Don Manyan Ayyuka

    June 28, 2025

    Mutane 28 sun mutu sakamakon gudun wuce sa’a a jihar Ondo- FRSC

    February 2, 2025

    Najeriya Ta Fuskanci Limit na Visa zuwa Amurka – 3 Mako Kaɗai!

    July 9, 2025

    Gwamnatin Tarayya Tare da Faransa Za Su Inganta ICT a Jami’o’in Najeriya da Tallafin Naira Biliyan 38

    July 4, 2025

    Zafin Rana Mai Tsanani Ya Ɓarke a Turai: Matsalar Heat Dome

    June 30, 2025

    Najeriya Ta Samu Jarin Waje Har Dala Biliyan 2.5 Daga Masarautar Saudiyya

    June 29, 2025

    Jihohi sun raba Naira biliyan 22.9 a matsayin kudin gyaran muhalli

    September 1, 2025

    Gwamna Bago Ya Rusa Majalisar Ministocinsa a Neja

    September 1, 2025

    Atiku Ya Bukaci Jam’iyyun Adawa Su Ƙi Karɓar Sakamakon Zaɓen Rivers

    September 1, 2025

    Tinubu ya na adalci ga kowanne yanki na ƙasar nan – Ministan Yaɗa Labarai

    September 1, 2025
  • Asrah 24 TV
  • Education

    CP FCT Ya Ziyarci CBT Centres, Ya Tabbatar da Tsaro Yayin JAMB UTME

    April 16, 2026

    Fiye da miliyan 2.2 za su rubuta UTME 2026 a fadin Najeriya

    April 16, 2026

    An Gargadi Dalibai su Gina Hali da Jagoranci a LAPO Institute

    April 15, 2026

    Gwamnatin Katsina ta horas da ma’aurata 1,000 kafin bikin ‘Auren Gata’

    April 9, 2026

    Ƴar Najeriya ta lashe gasar iya Turanci ta duniya a London

    August 5, 2025
  • Health

    Ka guji sayen kayayyakin da ba su da lakabi ko rajista – CPC Imo ta yi gargadi

    April 15, 2026

    Likita ya danganta yawaitar cutar koda da rashin shan ruwa da yawan amfani da maganin ciwo

    April 15, 2026

    NARD ta goyi bayan yajin aiki na sa’o’i 48 a Delta kan dukan likitoci

    April 13, 2026

    Shugaban Karamar Hukumar Kosofe Ya Fallasa Shago da Salon Gashi a Cikin Bandaki a Kasuwar Lagos

    April 11, 2026

    Gwamnatin Abia da Likitocin Amurka Za Su Gudanar da Aikin Jinya Kyauta

    April 11, 2026
  • Podcast
  • Politics

    CAC Ta Tabbatar da Kutse a Tsarin Kwamfuta, Ta Fara Bincike Kan Tsaro

    April 16, 2026

    Democrat Sun Kaddamar da Yunkurin Tsige Shugaban Pentagon, Hegseth

    April 16, 2026

    Nasarawa Gov Faults Leaders for Calling Salaries, Roads Achievements

    April 16, 2026

    Fadar Shugaban Kasa ta ce Kudancin Najeriya ya kammala rabon mulki kafin 2027

    April 16, 2026

    Gwamnan Ogun ya amince da hutun rana guda a mako, da ₦10,000 kudin sufuri ga ma’aikata

    April 16, 2026
  • Sports

    NFF: Dr. Terry Eguaoje Ya Samu Sabon Lasisin Koyar da Koci daga Amurka

    April 16, 2026

    Tsohon Mai Tsaron Raga na Arsenal, Alex Manninger, Ya Rasu a Hatsarin Mota

    April 16, 2026

    Inter Miami ta Nada Guillermo Hoyos Sabon Koci

    April 16, 2026

    Inter Miami ta Nada Guillermo Hoyos Sabon Koci

    April 16, 2026

    Mikel Obi Ya Caccaki Barcelona Kan Fitar Su Daga Champions League

    April 16, 2026
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
ASRAH 24 MEDIA
Home » Tarihin Marigayi Alhaji Aminu Alhassan Dantata
News

Tarihin Marigayi Alhaji Aminu Alhassan Dantata

Asrah24 MediaBy Asrah24 MediaJune 28, 20253 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
Polish 20250628 122932171

Alhaji Aminu Alhassan Dantata dai ya yi karatunsa na share fage daga 1938 zuwa 1945 a makarantar Firamare ta Dala, kuma ya halarci Makarantar Turanci da Larabci ta Dantata tsakanin 1945 zuwa 1949.

Mahaifinsa, Alhassan Dantata, an haife shi a shekara ta 1877 kuma ya rasu a ranar 17 ga watan Agustan, 1955, ɗan kasuwa ne a fannin kayayyakin amfanin gona, wanda ke tallata hajarsa kasashe daban daban na Duniya.

Marigayi Aminu Dantata ya yi saurin koyi da kasuwancin mahaifinsa kuma ya yi fice sosai a fagen kasuwancin.

Ya fara harkokinsa na kasuwanci a matsayin mai siyen kayayyaki ya siyar a shekarar 1949 a kasuwancin dangin kamfanin Alhassan Dantata and Sons Limited, ya zama Shugaba kuma Manajan Daraktan Kamfanin a 1960.

Ya kasance memba na Kwamitin Gudanarwa na Bankin bunkasa Masana’antu na Najeriya, ya kuma zama Daraktan Bankin tsakanin 1962 zuwa 1966.

Alhaji Aminu Dantata shi ne wanda ya kafa kamfanin Express Petroleum and Gas Company Limited kuma yana daga cikin mutanen da suka jagoranci Bankin Jaiz a kasar nan.

Fitaccen dan kasuwar dai ya jagoranci ayyukan kasuwanci da yawa zuwa ƙasashe daban daban na Duniya.

A wata hira da akai dashi lokacin yana Raye a matsayinsa na wanda ya kafu a harkar kasuwanci, Alhaji Aminu Dantata ya yi imanin cewa kasuwanci yana da maganin rashin zaman lafiya da rashin aikin yi.

A cewar sa sai anyi kasuwanci za a samu masana’antu kuma mutane za su sami kwanciyar hankali a harkokin kasuwancinsu, kuma shugabanni za su mallaki talakawansu kuma su bunkasa al’umma a dukkan matakai.

Alhaji Aminu Dantata baya ga manyan nasarori da ya samu a kasuwanci ya kuma jefa ƙafafun sa a harkar siyasa a cikin kasar nan kasancewarsa ɗan majalisar wakilai na lokaci ɗaya a jihar Kaduna a lokacin Jamhuriya ta Farko, sannan kuma ya kasance mamba a majalisar lardin Kano.

Ya kuma taba rike mukamin mamba na sabuwar Jihar Kano da aka kafa a shekarar 1967, inda ya yi aiki a matsayin kwamishinan kasuwanci da masana’antu na jihar a karkashin marigayi Audu Bako, gwamnan Kano a lokacin gwamnatin soja ta Janar Yakubu Gowon.

Gabanin Jamhuriya ta Biyu, wacce ta samar da marigayi Alhaji Shehu Shagari a matsayin shugaban kasa, Alummar kasar nan daga sassa daban daban sunta kiraye-kiraye kan ya fito takarar shugabancin Najeriya sai dai yayi watsi da kiran nasu inda bai fitoba.

Ana dai kallon Marigayi Aminu Dantata a matsayin daya daga cikin mawadata mafi alkhairi a kasar nan, wanda kyautatawarsa ya canza rayuwar mutane da dama.

Alhaji Aminu ne ɗa na ƙarshe wanda ke da rai a cikin ‘ya’yan Alhaji Alhassan Dantata.

Alhaji Aminu Alhassan Dantata dai ya rasu da Asubahin yau a birnin Abu Dhabi na Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa, yana da shekara 94 a Duniya.

Aminu Dantata, kawu ne ga shahararren mai kuɗin nan na Afirka Alhaji Aliko Dangote.

Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp
Previous ArticleGanduje ya aje shugabancin Jam’iyyar APC na Kasa
Next Article Afreximbank Ta Ba Najeriya Tallafin $50 Biliyan Don Manyan Ayyuka

Related Posts

Jihohi sun raba Naira biliyan 22.9 a matsayin kudin gyaran muhalli

September 1, 2025

Gwamna Bago Ya Rusa Majalisar Ministocinsa a Neja

September 1, 2025

Atiku Ya Bukaci Jam’iyyun Adawa Su Ƙi Karɓar Sakamakon Zaɓen Rivers

September 1, 2025

Tinubu ya na adalci ga kowanne yanki na ƙasar nan – Ministan Yaɗa Labarai

September 1, 2025
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Latest Posts

Sarkin Musulmi Ya Bukaci A Lura da Watan Zulki’ida 1447AH

April 16, 2026

NFF: Dr. Terry Eguaoje Ya Samu Sabon Lasisin Koyar da Koci daga Amurka

April 16, 2026

Ma’aikacin SEC Ya Bi Sawun Tinubu, Ya Fara Ba da Tallafin N10,000 ga Sojoji da ‘Yan Sanda

April 16, 2026

Tsohon Mai Tsaron Raga na Arsenal, Alex Manninger, Ya Rasu a Hatsarin Mota

April 16, 2026

Philanthropist Azeez Yusuf Ya Shiga Tseren Kujerar Majalisar Dokoki a Legas

April 16, 2026
Connect with us
  • Facebook
  • Twitter
  • YouTube
  • WhatsApp
  • Instagram
  • TikTok
Top Posts
Advertisement
© 2026 ASRAH 24 MEDIA. Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.