Close Menu
  • Home
  • News
    • National
    • International
  • Asrah 24 TV
  • Education
  • Health
  • Podcast
  • Politics
  • Sports
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
Facebook X (Twitter) YouTube WhatsApp Telegram
Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
ASRAH 24 MEDIA
Subscribe
  • Home
  • News
    1. National
    2. International
    3. View All

    Najeriya Ta Kai Dala $18.4 Biliyan a Cinikayyar Cikin Afirka a 2024

    June 28, 2025

    Afreximbank Ta Ba Najeriya Tallafin $50 Biliyan Don Manyan Ayyuka

    June 28, 2025

    Mutane 28 sun mutu sakamakon gudun wuce sa’a a jihar Ondo- FRSC

    February 2, 2025

    Najeriya Ta Fuskanci Limit na Visa zuwa Amurka – 3 Mako Kaɗai!

    July 9, 2025

    Gwamnatin Tarayya Tare da Faransa Za Su Inganta ICT a Jami’o’in Najeriya da Tallafin Naira Biliyan 38

    July 4, 2025

    Zafin Rana Mai Tsanani Ya Ɓarke a Turai: Matsalar Heat Dome

    June 30, 2025

    Najeriya Ta Samu Jarin Waje Har Dala Biliyan 2.5 Daga Masarautar Saudiyya

    June 29, 2025

    Jihohi sun raba Naira biliyan 22.9 a matsayin kudin gyaran muhalli

    September 1, 2025

    Gwamna Bago Ya Rusa Majalisar Ministocinsa a Neja

    September 1, 2025

    Atiku Ya Bukaci Jam’iyyun Adawa Su Ƙi Karɓar Sakamakon Zaɓen Rivers

    September 1, 2025

    Tinubu ya na adalci ga kowanne yanki na ƙasar nan – Ministan Yaɗa Labarai

    September 1, 2025
  • Asrah 24 TV
  • Education

    CP FCT Ya Ziyarci CBT Centres, Ya Tabbatar da Tsaro Yayin JAMB UTME

    April 16, 2026

    Fiye da miliyan 2.2 za su rubuta UTME 2026 a fadin Najeriya

    April 16, 2026

    An Gargadi Dalibai su Gina Hali da Jagoranci a LAPO Institute

    April 15, 2026

    Gwamnatin Katsina ta horas da ma’aurata 1,000 kafin bikin ‘Auren Gata’

    April 9, 2026

    Ƴar Najeriya ta lashe gasar iya Turanci ta duniya a London

    August 5, 2025
  • Health

    Ka guji sayen kayayyakin da ba su da lakabi ko rajista – CPC Imo ta yi gargadi

    April 15, 2026

    Likita ya danganta yawaitar cutar koda da rashin shan ruwa da yawan amfani da maganin ciwo

    April 15, 2026

    NARD ta goyi bayan yajin aiki na sa’o’i 48 a Delta kan dukan likitoci

    April 13, 2026

    Shugaban Karamar Hukumar Kosofe Ya Fallasa Shago da Salon Gashi a Cikin Bandaki a Kasuwar Lagos

    April 11, 2026

    Gwamnatin Abia da Likitocin Amurka Za Su Gudanar da Aikin Jinya Kyauta

    April 11, 2026
  • Podcast
  • Politics

    CAC Ta Tabbatar da Kutse a Tsarin Kwamfuta, Ta Fara Bincike Kan Tsaro

    April 16, 2026

    Democrat Sun Kaddamar da Yunkurin Tsige Shugaban Pentagon, Hegseth

    April 16, 2026

    Nasarawa Gov Faults Leaders for Calling Salaries, Roads Achievements

    April 16, 2026

    Fadar Shugaban Kasa ta ce Kudancin Najeriya ya kammala rabon mulki kafin 2027

    April 16, 2026

    Gwamnan Ogun ya amince da hutun rana guda a mako, da ₦10,000 kudin sufuri ga ma’aikata

    April 16, 2026
  • Sports

    NFF: Dr. Terry Eguaoje Ya Samu Sabon Lasisin Koyar da Koci daga Amurka

    April 16, 2026

    Tsohon Mai Tsaron Raga na Arsenal, Alex Manninger, Ya Rasu a Hatsarin Mota

    April 16, 2026

    Inter Miami ta Nada Guillermo Hoyos Sabon Koci

    April 16, 2026

    Inter Miami ta Nada Guillermo Hoyos Sabon Koci

    April 16, 2026

    Mikel Obi Ya Caccaki Barcelona Kan Fitar Su Daga Champions League

    April 16, 2026
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
ASRAH 24 MEDIA
Home » Tinubu Bashi Da Hannu A Rikice-Rikicen Da Su Ka Dabaibaye Jam’iyyun Adawa – Fadar Shugaban Ƙasa
Politics

Tinubu Bashi Da Hannu A Rikice-Rikicen Da Su Ka Dabaibaye Jam’iyyun Adawa – Fadar Shugaban Ƙasa

Asrah24 MediaBy Asrah24 MediaJuly 11, 20252 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
Polish 20250711 130143959

‎Fadar Shugaban Kasa ta musanta zargin cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu na da hannu a rikicin da ke addabar wasu daga cikin jam’iyyun adawa a Najeriya, tana mai bayyana zargin a matsayin zance maras tushe.

‎Mai ba Shugaban Kasa shawara na musamman kan harkokin yaɗa labarai da dabarun mulki, Bayo Onanuga, ne ya bayyana hakan a wata hira da ya yi da tashar Arise News a shirin Prime Time a daren ranar Alhamis 10 ga Yuli, 2025.

‎Onanuga ya karyata rahotannin da ke cewa Shugaba Tinubu yana tsoma baki a cikin harkokin taruka da ayyukan jam’iyyun adawa, musamman hadin gwiwar da ke faruwa tsakanin tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar; dan takarar jam’iyyar Labour Party, Peter Obi; da wasu a karkashin tutar African Democratic Congress (ADC).

‎“A Najeriya yanzu akwai wata dabi’a da mutane ke da ita na alaƙanta kowacce irin matsala da Tinubu. Duk inda aka samu cikas sai a ce shi ne ke da hannu. Amma ba gaskiya ba ne. Wasu daga cikin abubuwan ma sun faru ne a lokacin da baya cikin ƙasa,” in ji Onanuga.

‎Shugabannin jam’iyyun adawa sun zargi cewa wuraren da suka kama domin gudanar da taruka ana soke su, inda wasu daga cikin ‘yan hadin gwiwar ADC suka ce dole ne su yi tafiya mai nisa zuwa cibiyar Shehu Musa Yaradua a Abuja don guje wa shiga hannun jami’an tsaro da kuma yiwuwar toshe hanyoyin shiga.

‎Sai dai Onanuga ya musanta zargin cewa gwamnati na kokarin hana adawa ko murkushe ‘yancin fadin albarkacin baki.

‎“Wannan gwamnati na baiwa mutane damar fadar albarkacin bakinsu. Na ji wasu suna cewa gwamnati na hana ‘yancin magana – wannan karya ce. Gwamnatin nan ta na mutunta ‘yancin fadi, ‘yancin ra’ayi da ‘yancin kafafen yada labarai. Idan wani otal ya soke taro, sai a ce Tinubu ne ya mallaki otal din?” a cewar Onanuga

Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp
Previous ArticleDR. DONALD PETERSON: SHUGABA MAI HANGEN NESA DA KE SAUYA TATTALIN ARZIKIN NAJERIYA
Next Article Yabo Gagarumi Ga Gwamna Abba Yusuf Kan Tsare-Tsaren Hajjin Bana

Related Posts

CAC Ta Tabbatar da Kutse a Tsarin Kwamfuta, Ta Fara Bincike Kan Tsaro

April 16, 2026

Democrat Sun Kaddamar da Yunkurin Tsige Shugaban Pentagon, Hegseth

April 16, 2026

Nasarawa Gov Faults Leaders for Calling Salaries, Roads Achievements

April 16, 2026

Fadar Shugaban Kasa ta ce Kudancin Najeriya ya kammala rabon mulki kafin 2027

April 16, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Latest Posts

Sarkin Musulmi Ya Bukaci A Lura da Watan Zulki’ida 1447AH

April 16, 2026

NFF: Dr. Terry Eguaoje Ya Samu Sabon Lasisin Koyar da Koci daga Amurka

April 16, 2026

Ma’aikacin SEC Ya Bi Sawun Tinubu, Ya Fara Ba da Tallafin N10,000 ga Sojoji da ‘Yan Sanda

April 16, 2026

Tsohon Mai Tsaron Raga na Arsenal, Alex Manninger, Ya Rasu a Hatsarin Mota

April 16, 2026

Philanthropist Azeez Yusuf Ya Shiga Tseren Kujerar Majalisar Dokoki a Legas

April 16, 2026
Connect with us
  • Facebook
  • Twitter
  • YouTube
  • WhatsApp
  • Instagram
  • TikTok
Top Posts
Advertisement
© 2026 ASRAH 24 MEDIA. Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.