Close Menu
  • Home
  • News
    • National
    • International
  • Asrah 24 TV
  • Education
  • Health
  • Podcast
  • Politics
  • Sports
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
Facebook X (Twitter) YouTube WhatsApp Telegram
Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
ASRAH 24 MEDIA
Subscribe
  • Home
  • News
    1. National
    2. International
    3. View All

    KOTU TA SAMU MACE DA LAIFIN YUNKURIN KASHE ƳAR SHEKARA 9 BAYAN TA YAUDARE TA ZUWA DAJI

    June 26, 2026

    KOTU TA KI SAKIN SOWORE, TA DAGE YANKE HUKUNCI ZUWA 30 GA YUNI

    June 24, 2026

    Sarkin Ilorin Ya Taya Musulmi Murnar Sabuwar Shekarar Hijira, Ya Yi Kiran Hadin Kai

    June 16, 2026

    Ranar Dimokuradiyya: SDP Ta Bukaci Shugabanni Su Yi Mulki Da Gaskiya Da Kishin Kasa

    June 12, 2026

    📰 Labarin Yanar Gizo (Hausa Version): Kaduna Pilgrims Board Ya Tabbatar An Yi Hadaya Ga Duk Masu Biyan Kuɗi

    June 9, 2026

    Najeriya Ta Fuskanci Limit na Visa zuwa Amurka – 3 Mako Kaɗai!

    July 9, 2025

    Gwamnatin Tarayya Tare da Faransa Za Su Inganta ICT a Jami’o’in Najeriya da Tallafin Naira Biliyan 38

    July 4, 2025

    Zafin Rana Mai Tsanani Ya Ɓarke a Turai: Matsalar Heat Dome

    June 30, 2025

    July 3, 2026

    Majalisar Iran Ta Bukaci Jama’a Su Halarci Jana’izar Jagoran Addini Domin Nuna Hadin Kai

    July 2, 2026

    Kalaman Remi Tinubu kan sana’ar ƙosai da gasasshen masara sun jawo ce-ce-ku-ce a kafafen sada zumunta

    June 26, 2026

    Gwamnatin Tarayya ta yabawa jakadan Najeriya bayan sakin ‘yan Najeriya da aka tsare a Côte d’Ivoire

    June 26, 2026
  • Asrah 24 TV
  • Education

    NELFUND Na Binciken Makarantu 34 Kan Rashin Mayar Wa Dalibai Kudin Makaranta

    July 6, 2026

    ‘Yar Najeriya Ta Kammala Karatun Likitanci a Rasha da Makin 4.90 CGPA

    July 6, 2026

    Portable Ya Ce Zai Koma Makaranta Domin Kammala Karatunsa

    July 6, 2026

    Gwamnatin Tarayya Za Ta Rika Gudanar da Gwajin Kwarewar Dalibai Duk Bayan Shekaru Uku – Alausa

    July 3, 2026

    Gwamnatin Tarayya Ta Shirya Sauya Kakin NYSC Da Tufafin Adire

    July 2, 2026
  • Health

    Majalisar Dattawa Ta Gabatar Da Kudirin Kirkirar Tsarin Lafiya Na Zamani Zuwa Karatu Na Biyu

    July 8, 2026

    “Ba Abu Ne Mai Sauƙi Ba” – Wata Uwar da Ta Yi Surrogacy Ta Bayyana Kalubalen da Ta Fuskanta

    July 7, 2026

    Jinyar Mace Ta Karya Al’adar Addinin Buddha Domin Ceto Rayukan Sufaye Bayan Mummunan Hatsari

    July 3, 2026

    Gwamnatin Tarayya Ta Yi Alkawarin Karfafa Hadin Gwiwa Da Cibiyoyin Bincike Domin Dakile Barkewar Cututtuka

    July 2, 2026

    TETFund ta ƙalubalanci masana kimiyya su gaggauta samar da rigakafin cutar Lassa Fever na farko a Najeriya

    June 30, 2026
  • Podcast
  • Politics

    Tinubu Ya Aika Sunan Lamido Yuguda Domin Shugabancin AMCON

    July 8, 2026

    Majalisar Dattawa Ta Amince Da Nada Dr. Zainab Marwa A Hukumar NDDC

    July 8, 2026

    Rigima Ta Barke A Majalisar Wakilai Kan Bukatar A Gayyaci Tinubu

    July 8, 2026

    Mai Yiwuwa Ba Zan Kai Ga Tsayawa Takarar 2027 Ba cewar Peter Obi

    July 8, 2026

    An Binciki PFIPC: Adeyemi Ya Sha Alwashin Bai Wa ICPC Hadin Kai

    July 8, 2026
  • Sports

    Messi Ya Kafa Sabon Tarihi A Gasar Kofin Duniya Ta FIFA

    July 8, 2026

    Masar Ta Bukaci FIFA Ta Hukunta Alkalan Wasanta Da Argentina

    July 8, 2026

    Yusuf Alli Ya Bukaci ‘Yan Wasan Najeriya Su Zama Masu Ladabi Gabanin Wasannin Commonwealth 2026

    July 6, 2026

    Kwara United Ta Sanya Ranar Komawa Sansani Gabanin Sabon Kakarar NPFL

    July 2, 2026

    Coco Gauff Ta Bayyana Yadda Gwajin Hana Amfani da Kwayoyin Kara Kuzari Ya Taba Sanya Ta Yin Kuka

    July 2, 2026
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
ASRAH 24 MEDIA
Home » EU Ta Yabawa Kano Kan Samar da Abincin Ceto Rayukan Yara Masu Tamowa
Health

EU Ta Yabawa Kano Kan Samar da Abincin Ceto Rayukan Yara Masu Tamowa

Asrah24 MediaBy Asrah24 MediaJune 17, 20263 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
4ff96c7b 32d0 49c5 9bd6 1a3675bc0518 960x640

Tarayyar Turai (EU) ta yaba wa Jihar Kano kan kokarin da take yi wajen bunkasa samar da abincin warkar da yara masu fama da matsananciyar tamowa, tana mai cewa hadin gwiwar gwamnati, masu zuba jari da kungiyoyin raya kasa na taimakawa wajen ceton rayuka da inganta tattalin arziki.

Jakadan Tarayyar Turai a Najeriya, Gautier Mignot, ya bayyana hakan yayin wata ziyara da ya kai wata masana’antar NutriK’s da ke Kano, wadda ke samar da Ready-to-Use Therapeutic Food (RUTF), wani nau’in abinci na musamman da ake amfani da shi wajen kula da yara masu fama da matsananciyar tamowa.

Mignot ya ce samar da irin wannan abinci a Kano ya nuna yadda saka hannun jari da hadin gwiwar ci gaba za su iya taimakawa wajen magance matsalolin jin kai cikin gaggawa.

“Kayayyakin da ake samarwa a nan suna taimakawa yara masu bukatar kulawa, tare da nuna yadda kirkire-kirkire da yanayin kasuwanci mai kyau da gwamnatin Kano ta samar ke taimakawa wajen ci gaban al’umma da tattalin arziki,” in ji shi.

Ya kara da cewa manufar ziyarar ita ce kara karfafa hadin gwiwa tsakanin Tarayyar Turai, UNICEF, gwamnatin Kano da kamfanoni masu zaman kansu domin inganta shirye-shiryen yaki da matsalar tamowa a Najeriya.

Kamfanin NutriK’s, wanda reshen kamfanin Nutriset na kasar Faransa ne, ya bayyana cewa yana kokarin kara amfani da albarkatun da ake samarwa a cikin gida wajen kera kayayyakinsa.

A halin yanzu kamfanin na amfani da gyada da ake shigowa da ita daga kasashen waje saboda matsalolin inganci a wasu kayayyakin cikin gida, amma ya ce yana zuba jari domin inganta sarrafa kayan noma a Najeriya.

Manajan Daraktan NutriK’s, Abdoulkader Yonli, ya ce amfani da kayan cikin gida zai rage kudin samarwa tare da bunkasa sarkar darajar noma daga manoma zuwa masana’antu.

Ya kuma bayyana cewa har yanzu bukatar RUTF a Najeriya ta fi karfin yawan abin da ake samarwa, musamman ganin yadda yara da dama ke fama da matsananciyar tamowa.

Kididdigar UNICEF ta nuna cewa kusan yara miliyan biyu a Najeriya na fama da matsananciyar tamowa, matsalar da ke bukatar kulawa cikin gaggawa ta hanyar abinci na musamman irin na RUTF.

Masu ruwa da tsaki sun ce kara karfin masana’antun cikin gida, inganta ka’idojin noma da bunkasa yankunan masana’antu kamar Kano Free Trade Zone na daga cikin hanyoyin da za su taimaka wajen rage dogaro da kayayyakin da ake shigowa da su daga waje da kuma tabbatar da wadatar abinci mai gina jiki na doon lokaci.

Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp
Previous ArticleGwamnan Kwara Ya Yi Alkawarin Ba Sabon Limamin Ilorin Mota da Bas Domin Saukaka Ayyukansa
Next Article Ingila Ta Fara Farautar Kofin Duniya, Ronaldo Na Shirin Kafa Tarihi a Gasar 2026

Related Posts

Majalisar Dattawa Ta Gabatar Da Kudirin Kirkirar Tsarin Lafiya Na Zamani Zuwa Karatu Na Biyu

July 8, 2026

“Ba Abu Ne Mai Sauƙi Ba” – Wata Uwar da Ta Yi Surrogacy Ta Bayyana Kalubalen da Ta Fuskanta

July 7, 2026

Jinyar Mace Ta Karya Al’adar Addinin Buddha Domin Ceto Rayukan Sufaye Bayan Mummunan Hatsari

July 3, 2026

Gwamnatin Tarayya Ta Yi Alkawarin Karfafa Hadin Gwiwa Da Cibiyoyin Bincike Domin Dakile Barkewar Cututtuka

July 2, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Latest Posts

Ministan Tsaro Ya Umarci Jami’an Tsaro Su Harbe ’Yan Ta’adda Ba Tare Da Jira Umarni Ba

July 8, 2026

Tinubu Ya Aika Sunan Lamido Yuguda Domin Shugabancin AMCON

July 8, 2026

Messi Ya Kafa Sabon Tarihi A Gasar Kofin Duniya Ta FIFA

July 8, 2026

Sabon Mamban Kwamitin TETFund Ya Yi Alƙawarin Yin Aiki Cikin Gaskiya

July 8, 2026

Majalisar Dattawa Ta Gabatar Da Kudirin Kirkirar Tsarin Lafiya Na Zamani Zuwa Karatu Na Biyu

July 8, 2026
Connect with us
  • Facebook
  • Twitter
  • YouTube
  • WhatsApp
  • Instagram
  • TikTok
Top Posts
Advertisement
© 2026 ASRAH 24 MEDIA. Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.