Close Menu
  • Home
  • News
    • National
    • International
  • Asrah 24 TV
  • Education
  • Health
  • Podcast
  • Politics
  • Sports
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
Facebook X (Twitter) YouTube WhatsApp Telegram
Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
ASRAH 24 MEDIA
Subscribe
  • Home
  • News
    1. National
    2. International
    3. View All

    CBN Ta Ce Sauye-Sauyen Tattalin Arziki Sun Kafa Tubalin Ci Gaba Da Daidaiton Arzikin Najeriya

    August 6, 2026

    KOTU TA SAMU MACE DA LAIFIN YUNKURIN KASHE ƳAR SHEKARA 9 BAYAN TA YAUDARE TA ZUWA DAJI

    June 26, 2026

    KOTU TA KI SAKIN SOWORE, TA DAGE YANKE HUKUNCI ZUWA 30 GA YUNI

    June 24, 2026

    Sarkin Ilorin Ya Taya Musulmi Murnar Sabuwar Shekarar Hijira, Ya Yi Kiran Hadin Kai

    June 16, 2026

    📰 Labarin Yanar Gizo (Hausa Version): Kaduna Pilgrims Board Ya Tabbatar An Yi Hadaya Ga Duk Masu Biyan Kuɗi

    June 9, 2026

    Najeriya Ta Fuskanci Limit na Visa zuwa Amurka – 3 Mako Kaɗai!

    July 9, 2025

    Gwamnatin Tarayya Tare da Faransa Za Su Inganta ICT a Jami’o’in Najeriya da Tallafin Naira Biliyan 38

    July 4, 2025

    Zafin Rana Mai Tsanani Ya Ɓarke a Turai: Matsalar Heat Dome

    June 30, 2025

    CBN Ta Ce Sauye-Sauyen Tattalin Arziki Sun Kafa Tubalin Ci Gaba Da Daidaiton Arzikin Najeriya

    August 6, 2026

    Trump Ya Bukaci Kamfanonin Mai Su Rage Farashin Mai Bayan Zargin Samun Ribar Da Ta Yi Yawa

    August 5, 2026

    Hukumar Shige Da Fice Ta Tabbatar Da Cewa Ba A Dakatar Da Ayyukan Fitar Da Fasfo Ba

    August 5, 2026

    Yadda Sha’awar Mahaifiyata Ta Sa Na Zama Mai Binciken Abinci – Opeyemi Famakin

    August 4, 2026
  • Asrah 24 TV
  • Education

    Farfesa Oloyede Ya Ajiye Muƙaminsa a JAMB Bayan Shekaru 10, Ya Koma Koyarwa

    July 31, 2026

    Ɗalibin UNILAG Ya Lashe Gasar Huawei ta ICT ta Duniya a China

    July 31, 2026

    Yajin Aikin ASUU Ya Jefa Daliban Jami’ar AAUA Cikin Rashin Tabbas

    July 27, 2026

    Save the Children Ta Mara Wa Kaduna Baya Don Mayar Da Yara 100,000 Makaranta

    July 24, 2026

    ‘Yar Ministan Abuja Nyesom Wike Ta Samu Digirin Lauya A Birtaniya

    July 22, 2026
  • Health

    ICPC Ta Gurfanar da Likitan El-Rufai Kan Zargin Ƙirƙirar Rahoton Lafiya na Karya Domin Neman Beli

    July 20, 2026

    Masana Sun Yi Gargadin Cewa Gano Cutar Sarcoma Da Wuri Na Iya Taimakawa Wajen Ceto Rayuka

    July 16, 2026

    Kusan Kashi 45% Na Cutar Dementia Ana Iya Hana Ta Ta Hanyar Canza Salon Rayuwa

    July 15, 2026

    Yobe, Qatar Charity Sun Kaddamar da Shirin Kyauta na Duba Ido da Aikin Cataract

    July 15, 2026

    Shahararren Mai Binciken Abinci, Opeyemi Famakin, Ya Ba Da Labarin Yadda Aikin 9-zuwa-5 Ya Gina Rayuwarsa

    July 13, 2026
  • Podcast
  • Politics

    Uzodimma Ya Mayar Wa Davido Martani Kan Zaɓen Gwamnan Osun

    August 6, 2026

    Zaɓen 15 Ga Agusta Zai Isar Da Saƙo Ga APC – Gwamna Adeleke

    August 6, 2026

    Gwamnatin Tarayya Za Ta Gina Hasumiyoyin Sadarwa 3,700 Domin Haɗa Fiye Da Mutane Miliyan 20 Da Intanet

    August 5, 2026

    Gwamnatin Osun Ta Sake Raba Tallafin Kuɗi Ga Ma’aikatan Jiha

    August 5, 2026

    Kotu Ta Yi Watsi Da Ƙarar Kalubalantar Wasu Tanade-Tanaden Dokar Zaɓe Ta 2026

    August 4, 2026
  • Sports

    NANS Ta Bukaci ‘Yan Arewa Su Guji Siyasantar Da Gyaran Tsarin Fitar Da Fasfo

    August 6, 2026

    Usyk Ya Bayyana Dangantakarsa Da Anthony Joshua, Ya Goyi Bayan Nasararsa Kan Tyson Fury

    August 2, 2026

    Portable Ya Sha Kaye A Hannun Charles Okocha A Fafatawar Dambe Ta Sake

    August 2, 2026

    Super Falcons Sun Doke Zambia Da Ɗan Wasa 10, Oshoala Ta Kai Najeriya Ga Nasara

    August 2, 2026

    Najeriya Ta Kafa Sabon Tarihi, Ta Kai Wasu Ƴan Wasa Zagayen Ƙarshe

    July 31, 2026
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
ASRAH 24 MEDIA
Home » Jihar Neja Ta Kaddamar Da Hukumar Kula Da Asibitocin Masu Zaman Kansu
Health

Jihar Neja Ta Kaddamar Da Hukumar Kula Da Asibitocin Masu Zaman Kansu

Asrah24 MediaBy Asrah24 MediaJune 8, 20263 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
images 2026 06 08T110117.627 294x171

Gwamnatin Jihar Neja ta kaddamar da sabuwar Hukumar Kula da Asibitoci da Cibiyoyin Lafiya Masu Zaman Kansu (NISPHFA), domin inganta sa ido kan harkokin kiwon lafiya masu zaman kansu da kuma tabbatar da ingantaccen aikin jinya a fadin jihar.

Da yake jawabi yayin kaddamar da hukumar a Minna, Shugaban Hukumar kuma Babban Darakta, Dakta Abdullahi Suleiman, ya ce an kafa hukumar ne domin tabbatar da ingancin ayyukan lafiya, kare lafiyar marasa lafiya da kuma tabbatar da bin dokoki da ka’idoji a bangaren kiwon lafiya mai zaman kansa.

Ya bayyana cewa hukumar za ta kare muradun marasa lafiya, ta kara inganta matakan aiki da kuma tabbatar da gaskiya da rikon amana a tsakanin masu gudanar da asibitoci masu zaman kansu.

A cewarsa, manufar hukumar ita ce ta zama daya daga cikin manyan hukumomin kula da harkokin lafiya a Najeriya, wacce za ta samar da tsarin kiwon lafiya mai zaman kansa da ya dace da ka’idojin kasa da kasa.

Suleiman ya ce an bai wa hukumar ikon yin rajista, sa ido, dubawa da kuma tantance dukkan cibiyoyin lafiya masu zaman kansu da ke aiki a jihar domin tabbatar da bin ka’idojin da aka amince da su.

Ya kara da cewa hukumar za ta kula da bayar da lasisi ga cibiyoyin lafiya, tsara ka’idojin ma’aikata, gine-gine, kayan aiki da ayyukan jinya, tare da gudanar da bincike da daukar matakan hukunci idan an samu sabawa dokoki.

Shugaban hukumar ya bayyana cewa an riga an samar da ka’idojin rajista ga rukuni 20 na cibiyoyin lafiya masu zaman kansu, tare da kaddamar da tsarin rajista na zamani ta hanyar fasaha.

Ya kuma ce hukumar ta riga ta tuntubi fiye da cibiyoyin lafiya masu zaman kansu 1,000 a kananan hukumomi 25 na jihar.

Suleiman ya kara da cewa an samar da hadin gwiwa da hukumomin tsaro da sauran hukumomin sa ido domin tabbatar da bin ka’idoji yadda ya kamata.

A nasa bangaren, Kwamishinan Lafiya na Jihar Neja, Dakta Murtala Bagana, ya bayyana kafa hukumar a matsayin babban ci gaba a shirin gwamnatin jihar na gyaran tsarin kiwon lafiya.

Ya ce wannan mataki ya yi daidai da manufar Gwamna Umaru Bago ta New Niger Agenda da kuma tsarin gyaran lafiya na THRIVE, wanda ke mayar da hankali kan karfafa shugabanci, inganta ababen more rayuwa, tabbatar da gaskiya da fadada samun ingantaccen kiwon lafiya.

Gwamna Umaru Bago, wanda shugaban ma’aikatan jihar Alhaji Abubakar Sadiq ya wakilta, ya ce kafa hukumar na nuna kudirin gwamnatinsa na gina hukumomi masu anfani ga jama’a.

Ya yaba wa Ma’aikatar Lafiya bisa kokarin da take yi wajen aiwatar da sauye-sauyen da za su inganta lafiyar al’umma da kare marasa lafiya.

Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp
Previous ArticleKungiya Ta Sanya Burin Samun Kuri’u Miliyan 5.25 Ga Tinubu A 2027
Next Article Okpebholo Ya Nuna Damuwa Kan Karuwar Sace Mutane Yayin Da Zaben 2027 Ke Kara Kusa

Related Posts

ICPC Ta Gurfanar da Likitan El-Rufai Kan Zargin Ƙirƙirar Rahoton Lafiya na Karya Domin Neman Beli

July 20, 2026

Masana Sun Yi Gargadin Cewa Gano Cutar Sarcoma Da Wuri Na Iya Taimakawa Wajen Ceto Rayuka

July 16, 2026

Kusan Kashi 45% Na Cutar Dementia Ana Iya Hana Ta Ta Hanyar Canza Salon Rayuwa

July 15, 2026

Yobe, Qatar Charity Sun Kaddamar da Shirin Kyauta na Duba Ido da Aikin Cataract

July 15, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Latest Posts

Uzodimma Ya Mayar Wa Davido Martani Kan Zaɓen Gwamnan Osun

August 6, 2026

CBN Ta Ce Sauye-Sauyen Tattalin Arziki Sun Kafa Tubalin Ci Gaba Da Daidaiton Arzikin Najeriya

August 6, 2026

Zaɓen 15 Ga Agusta Zai Isar Da Saƙo Ga APC – Gwamna Adeleke

August 6, 2026

NANS Ta Bukaci ‘Yan Arewa Su Guji Siyasantar Da Gyaran Tsarin Fitar Da Fasfo

August 6, 2026

DataPro Ta Gindaya Sharuɗɗan Da AfCRA Ke Buƙata Domin Samun Amincewar Kasuwannin Afrika

August 5, 2026
Connect with us
  • Facebook
  • Twitter
  • YouTube
  • WhatsApp
  • Instagram
  • TikTok
Top Posts
Advertisement
© 2026 ASRAH 24 MEDIA. Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.