Close Menu
  • Home
  • News
    • National
    • International
  • Asrah 24 TV
  • Education
  • Health
  • Podcast
  • Politics
  • Sports
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
Facebook X (Twitter) YouTube WhatsApp Telegram
Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
ASRAH 24 MEDIA
Subscribe
  • Home
  • News
    1. National
    2. International
    3. View All

    CBN Ta Ce Sauye-Sauyen Tattalin Arziki Sun Kafa Tubalin Ci Gaba Da Daidaiton Arzikin Najeriya

    August 6, 2026

    KOTU TA SAMU MACE DA LAIFIN YUNKURIN KASHE ƳAR SHEKARA 9 BAYAN TA YAUDARE TA ZUWA DAJI

    June 26, 2026

    KOTU TA KI SAKIN SOWORE, TA DAGE YANKE HUKUNCI ZUWA 30 GA YUNI

    June 24, 2026

    Sarkin Ilorin Ya Taya Musulmi Murnar Sabuwar Shekarar Hijira, Ya Yi Kiran Hadin Kai

    June 16, 2026

    📰 Labarin Yanar Gizo (Hausa Version): Kaduna Pilgrims Board Ya Tabbatar An Yi Hadaya Ga Duk Masu Biyan Kuɗi

    June 9, 2026

    Najeriya Ta Fuskanci Limit na Visa zuwa Amurka – 3 Mako Kaɗai!

    July 9, 2025

    Gwamnatin Tarayya Tare da Faransa Za Su Inganta ICT a Jami’o’in Najeriya da Tallafin Naira Biliyan 38

    July 4, 2025

    Zafin Rana Mai Tsanani Ya Ɓarke a Turai: Matsalar Heat Dome

    June 30, 2025

    CBN Ta Ce Sauye-Sauyen Tattalin Arziki Sun Kafa Tubalin Ci Gaba Da Daidaiton Arzikin Najeriya

    August 6, 2026

    Trump Ya Bukaci Kamfanonin Mai Su Rage Farashin Mai Bayan Zargin Samun Ribar Da Ta Yi Yawa

    August 5, 2026

    Hukumar Shige Da Fice Ta Tabbatar Da Cewa Ba A Dakatar Da Ayyukan Fitar Da Fasfo Ba

    August 5, 2026

    Yadda Sha’awar Mahaifiyata Ta Sa Na Zama Mai Binciken Abinci – Opeyemi Famakin

    August 4, 2026
  • Asrah 24 TV
  • Education

    Farfesa Oloyede Ya Ajiye Muƙaminsa a JAMB Bayan Shekaru 10, Ya Koma Koyarwa

    July 31, 2026

    Ɗalibin UNILAG Ya Lashe Gasar Huawei ta ICT ta Duniya a China

    July 31, 2026

    Yajin Aikin ASUU Ya Jefa Daliban Jami’ar AAUA Cikin Rashin Tabbas

    July 27, 2026

    Save the Children Ta Mara Wa Kaduna Baya Don Mayar Da Yara 100,000 Makaranta

    July 24, 2026

    ‘Yar Ministan Abuja Nyesom Wike Ta Samu Digirin Lauya A Birtaniya

    July 22, 2026
  • Health

    ICPC Ta Gurfanar da Likitan El-Rufai Kan Zargin Ƙirƙirar Rahoton Lafiya na Karya Domin Neman Beli

    July 20, 2026

    Masana Sun Yi Gargadin Cewa Gano Cutar Sarcoma Da Wuri Na Iya Taimakawa Wajen Ceto Rayuka

    July 16, 2026

    Kusan Kashi 45% Na Cutar Dementia Ana Iya Hana Ta Ta Hanyar Canza Salon Rayuwa

    July 15, 2026

    Yobe, Qatar Charity Sun Kaddamar da Shirin Kyauta na Duba Ido da Aikin Cataract

    July 15, 2026

    Shahararren Mai Binciken Abinci, Opeyemi Famakin, Ya Ba Da Labarin Yadda Aikin 9-zuwa-5 Ya Gina Rayuwarsa

    July 13, 2026
  • Podcast
  • Politics

    Uzodimma Ya Mayar Wa Davido Martani Kan Zaɓen Gwamnan Osun

    August 6, 2026

    Zaɓen 15 Ga Agusta Zai Isar Da Saƙo Ga APC – Gwamna Adeleke

    August 6, 2026

    Gwamnatin Tarayya Za Ta Gina Hasumiyoyin Sadarwa 3,700 Domin Haɗa Fiye Da Mutane Miliyan 20 Da Intanet

    August 5, 2026

    Gwamnatin Osun Ta Sake Raba Tallafin Kuɗi Ga Ma’aikatan Jiha

    August 5, 2026

    Kotu Ta Yi Watsi Da Ƙarar Kalubalantar Wasu Tanade-Tanaden Dokar Zaɓe Ta 2026

    August 4, 2026
  • Sports

    NANS Ta Bukaci ‘Yan Arewa Su Guji Siyasantar Da Gyaran Tsarin Fitar Da Fasfo

    August 6, 2026

    Usyk Ya Bayyana Dangantakarsa Da Anthony Joshua, Ya Goyi Bayan Nasararsa Kan Tyson Fury

    August 2, 2026

    Portable Ya Sha Kaye A Hannun Charles Okocha A Fafatawar Dambe Ta Sake

    August 2, 2026

    Super Falcons Sun Doke Zambia Da Ɗan Wasa 10, Oshoala Ta Kai Najeriya Ga Nasara

    August 2, 2026

    Najeriya Ta Kafa Sabon Tarihi, Ta Kai Wasu Ƴan Wasa Zagayen Ƙarshe

    July 31, 2026
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
ASRAH 24 MEDIA
Home » Iyabo Obasanjo Ta Fice Daga APC, Ta Zargi Jam’iyyar Da Watsi Da Ita
Politics

Iyabo Obasanjo Ta Fice Daga APC, Ta Zargi Jam’iyyar Da Watsi Da Ita

Asrah24 MediaBy Asrah24 MediaJune 8, 20263 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
images 2 5 264x164

Tsohuwar Sanatar Ogun ta Tsakiya, Farfesa Iyabo Obasanjo, ta sanar da ficewarta daga jam’iyyar APC, tana mai zargin shugabannin jam’iyyar a Jihar Ogun da nuna mata rashin mutunci, wariya da kuma rashin adalci.

Iyabo, wacce ‘yar tsohon shugaban kasa ne, Cif Olusegun Obasanjo, ta bayyana hakan ne a cikin wasikar murabus da ta aikewa shugaban APC na jihar Ogun, Cif Yemi Sanusi, mai dauke da kwanan watan 31 ga Mayu.

Farfesar da ke koyar da ilimin annoba (Epidemiology) a Amurka ta soki tsarin da ya haifar da zaben Sanata Solomon Adeola, wanda aka fi sani da “Yayi”, a matsayin dan takarar gwamna na maslaha na jam’iyyar, tana mai cewa ba a bi ka’idojin APC ba.

Ta ce duk da cewa ta amince za ta goyi bayan duk wanda aka zaba ta hanyar maslaha, ba a tuntube ta ko saka ta cikin shirin da ya kai ga ayyana Adeola a matsayin dan takara ba.

Iyabo ta kuma yi zargin cewa an hana wasu daga cikin magoya bayanta shiga wurin da aka bayyana dan takarar, inda ta ce an yi musu barazana da tsoratarwa.

Duk da rashin jin dadinta, ta ce ta amince da sakamakon domin tabbatar da hadin kan jam’iyya, har ma ta taya Adeola murna a daren da aka ayyana shi a matsayin dan takarar maslaha.

Ta bayyana cewa daga baya Adeola ya nemi ganawa da magoya bayanta, inda aka gabatar masa da bukatu guda uku. A cewarta, ya yi alkawarin mayar da martani cikin mako guda, amma sama da watanni biyu kenan ba tare da ya yi hakan ba.

Iyabo ta ce wannan al’amari ya kara tabbatar mata da cewa ana raina gudunmawar da take bayarwa ga jam’iyyar.

“Idan abin da ake ci gaba da gabatar maka shi ne rashin mutunci, to lokaci ya yi da za ka tashi daga teburin. Saboda haka, na bar teburin APC inda ba a maraba da ni,” in ji ta.

Ta gode wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu, shugaban APC na Ogun, Cif Yemi Sanusi, da shugabannin APC na Ogun ta Tsakiya bisa goyon baya da mutuncin da suka nuna mata yayin da take cikin jam’iyyar.

Iyabo Obasanjo ta koma siyasa a shekarar 2025 bayan ta yi rijista a matsayin mamba ta APC a gundumar Ibogun da ke karamar hukumar Ifo ta Jihar Ogun.

Ta taba zama Kwamishiniyar Lafiya ta Jihar Ogun tsakanin 2003 zuwa 2007, sannan ta wakilci Ogun ta Tsakiya a Majalisar Dattawa daga 2007 zuwa 2011.

Bayan rashin nasarar sake komawa Majalisar Dattawa a 2011, ta koma Amurka kuma ta yi nesa da siyasa har zuwa karshen shekarar 2025, lokacin da aka fara jin duriyarta ta neman kujerar gwamnan Ogun a karkashin APC kafin daga bisani ta fice daga jam’iyyar.

Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp
Previous ArticleFG Ta Amince Da Biyan Basussukan Kwangiloli Ga Kwangiloli 1,240
Next Article Tobi Amusan Ta Lashe Zinare, Ta Kafa Sabon Tarihi A Taiwan

Related Posts

Uzodimma Ya Mayar Wa Davido Martani Kan Zaɓen Gwamnan Osun

August 6, 2026

Zaɓen 15 Ga Agusta Zai Isar Da Saƙo Ga APC – Gwamna Adeleke

August 6, 2026

Gwamnatin Tarayya Za Ta Gina Hasumiyoyin Sadarwa 3,700 Domin Haɗa Fiye Da Mutane Miliyan 20 Da Intanet

August 5, 2026

Gwamnatin Osun Ta Sake Raba Tallafin Kuɗi Ga Ma’aikatan Jiha

August 5, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Latest Posts

Uzodimma Ya Mayar Wa Davido Martani Kan Zaɓen Gwamnan Osun

August 6, 2026

CBN Ta Ce Sauye-Sauyen Tattalin Arziki Sun Kafa Tubalin Ci Gaba Da Daidaiton Arzikin Najeriya

August 6, 2026

Zaɓen 15 Ga Agusta Zai Isar Da Saƙo Ga APC – Gwamna Adeleke

August 6, 2026

NANS Ta Bukaci ‘Yan Arewa Su Guji Siyasantar Da Gyaran Tsarin Fitar Da Fasfo

August 6, 2026

DataPro Ta Gindaya Sharuɗɗan Da AfCRA Ke Buƙata Domin Samun Amincewar Kasuwannin Afrika

August 5, 2026
Connect with us
  • Facebook
  • Twitter
  • YouTube
  • WhatsApp
  • Instagram
  • TikTok
Top Posts
Advertisement
© 2026 ASRAH 24 MEDIA. Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.