Close Menu
  • Home
  • News
    • National
    • International
  • Asrah 24 TV
  • Education
  • Health
  • Podcast
  • Politics
  • Sports
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
Facebook X (Twitter) YouTube WhatsApp Telegram
Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
ASRAH 24 MEDIA
Subscribe
  • Home
  • News
    1. National
    2. International
    3. View All

    KOTU TA SAMU MACE DA LAIFIN YUNKURIN KASHE ƳAR SHEKARA 9 BAYAN TA YAUDARE TA ZUWA DAJI

    June 26, 2026

    KOTU TA KI SAKIN SOWORE, TA DAGE YANKE HUKUNCI ZUWA 30 GA YUNI

    June 24, 2026

    Sarkin Ilorin Ya Taya Musulmi Murnar Sabuwar Shekarar Hijira, Ya Yi Kiran Hadin Kai

    June 16, 2026

    Ranar Dimokuradiyya: SDP Ta Bukaci Shugabanni Su Yi Mulki Da Gaskiya Da Kishin Kasa

    June 12, 2026

    📰 Labarin Yanar Gizo (Hausa Version): Kaduna Pilgrims Board Ya Tabbatar An Yi Hadaya Ga Duk Masu Biyan Kuɗi

    June 9, 2026

    Najeriya Ta Fuskanci Limit na Visa zuwa Amurka – 3 Mako Kaɗai!

    July 9, 2025

    Gwamnatin Tarayya Tare da Faransa Za Su Inganta ICT a Jami’o’in Najeriya da Tallafin Naira Biliyan 38

    July 4, 2025

    Zafin Rana Mai Tsanani Ya Ɓarke a Turai: Matsalar Heat Dome

    June 30, 2025

    July 3, 2026

    Majalisar Iran Ta Bukaci Jama’a Su Halarci Jana’izar Jagoran Addini Domin Nuna Hadin Kai

    July 2, 2026

    Kalaman Remi Tinubu kan sana’ar ƙosai da gasasshen masara sun jawo ce-ce-ku-ce a kafafen sada zumunta

    June 26, 2026

    Gwamnatin Tarayya ta yabawa jakadan Najeriya bayan sakin ‘yan Najeriya da aka tsare a Côte d’Ivoire

    June 26, 2026
  • Asrah 24 TV
  • Education

    NELFUND Na Binciken Makarantu 34 Kan Rashin Mayar Wa Dalibai Kudin Makaranta

    July 6, 2026

    ‘Yar Najeriya Ta Kammala Karatun Likitanci a Rasha da Makin 4.90 CGPA

    July 6, 2026

    Portable Ya Ce Zai Koma Makaranta Domin Kammala Karatunsa

    July 6, 2026

    Gwamnatin Tarayya Za Ta Rika Gudanar da Gwajin Kwarewar Dalibai Duk Bayan Shekaru Uku – Alausa

    July 3, 2026

    Gwamnatin Tarayya Ta Shirya Sauya Kakin NYSC Da Tufafin Adire

    July 2, 2026
  • Health

    Majalisar Dattawa Ta Gabatar Da Kudirin Kirkirar Tsarin Lafiya Na Zamani Zuwa Karatu Na Biyu

    July 8, 2026

    “Ba Abu Ne Mai Sauƙi Ba” – Wata Uwar da Ta Yi Surrogacy Ta Bayyana Kalubalen da Ta Fuskanta

    July 7, 2026

    Jinyar Mace Ta Karya Al’adar Addinin Buddha Domin Ceto Rayukan Sufaye Bayan Mummunan Hatsari

    July 3, 2026

    Gwamnatin Tarayya Ta Yi Alkawarin Karfafa Hadin Gwiwa Da Cibiyoyin Bincike Domin Dakile Barkewar Cututtuka

    July 2, 2026

    TETFund ta ƙalubalanci masana kimiyya su gaggauta samar da rigakafin cutar Lassa Fever na farko a Najeriya

    June 30, 2026
  • Podcast
  • Politics

    Tinubu Ya Aika Sunan Lamido Yuguda Domin Shugabancin AMCON

    July 8, 2026

    Majalisar Dattawa Ta Amince Da Nada Dr. Zainab Marwa A Hukumar NDDC

    July 8, 2026

    Rigima Ta Barke A Majalisar Wakilai Kan Bukatar A Gayyaci Tinubu

    July 8, 2026

    Mai Yiwuwa Ba Zan Kai Ga Tsayawa Takarar 2027 Ba cewar Peter Obi

    July 8, 2026

    An Binciki PFIPC: Adeyemi Ya Sha Alwashin Bai Wa ICPC Hadin Kai

    July 8, 2026
  • Sports

    Messi Ya Kafa Sabon Tarihi A Gasar Kofin Duniya Ta FIFA

    July 8, 2026

    Masar Ta Bukaci FIFA Ta Hukunta Alkalan Wasanta Da Argentina

    July 8, 2026

    Yusuf Alli Ya Bukaci ‘Yan Wasan Najeriya Su Zama Masu Ladabi Gabanin Wasannin Commonwealth 2026

    July 6, 2026

    Kwara United Ta Sanya Ranar Komawa Sansani Gabanin Sabon Kakarar NPFL

    July 2, 2026

    Coco Gauff Ta Bayyana Yadda Gwajin Hana Amfani da Kwayoyin Kara Kuzari Ya Taba Sanya Ta Yin Kuka

    July 2, 2026
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
ASRAH 24 MEDIA
Home » Mahaifina Ya Koya Mini Darajar Gaskiya Da Hidima – Hanan Buhari
Uncategorized

Mahaifina Ya Koya Mini Darajar Gaskiya Da Hidima – Hanan Buhari

Asrah24 MediaBy Asrah24 MediaJuly 3, 20262 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
IMG 6205 1783074454

Hanan Buhari, diyar marigayi tsohon Shugaban Kasa Muhammadu Buhari, ta bayyana cewa mahaifinta ya koya mata darajar gaskiya, juriya da kuma yi wa al’umma hidima ba tare da son kai ba, tana mai cewa tarbiyyarsa ta taka muhimmiyar rawa wajen gina rayuwarta.

Hanan ta bayyana haka ne a daren Alhamis a birnin Marrakech na kasar Morocco, bayan da ta karbi lambar yabo a matsayin daya daga cikin mutum 100 mafi fice da suka ba da gudunmawa wajen zaman lafiya a nahiyar Afirka, a taron Notable Africans Leadership and Business Summit.

A cikin wata sanarwa da Daraktan Aikin taron, Kingsley Amafibe, ya fitar, Hanan ta sadaukar da lambar yabon ga marigayi mahaifinta tare da bayyana irin tasirin da ya yi a rayuwarta.

Ta ce, “Na sadaukar da wannan lambar yabo ga marigayi mahaifina, Shugaba Muhammadu Buhari, wanda tarbiyyarsa, ladabbinsa da kuma amincewar da ya yi da ni suka taimaka wajen gina ni zuwa matar da na zama a yau.”

Hanan ta kara da cewa Buhari ya koya mata muhimmancin gaskiya, juriya da hidimar al’umma ba tare da son kai ba, yana mai ba ta kwarin gwiwar yarda da kanta.

Ta yi alkawarin ci gaba da riko da kyawawan dabi’un da mahaifinta ya koyar da ita, musamman wajen karfafa mata da kuma bayar da gudunmawa mai amfani ga ci gaban al’umma.

A nasa bangaren, Kingsley Amafibe ya taya Hanan murnar samun wannan lambar yabo, yana mai bayyana ta a matsayin abin koyi da ke ci gaba da zaburar da matasa, musamman mata, su shiga harkokin shugabanci da ci gaban al’umma.

An gudanar da taron ne karkashin jagorancin gidauniyar DAVDAN Peace and Advocacy Foundation da kuma 100 Most Notable Peace Icons Africa, inda ya hada shugabannin siyasa, ‘yan kasuwa, masu tsara manufofi da jami’an diflomasiyya daga sassa daban-daban na Afirka domin karrama mutanen da suka ba da gagarumar gudunmawa wajen shugabanci, zaman lafiya, kasuwanci da ci gaba mai dorewa.

Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp
Previous ArticleGwamna Uba Sani Ya Kaddamar da Aikin Magance Ambaliya, Ya Raba Diyyar Naira Biliyan 2 Ga Mutane 1,000
Next Article Jinyar Mace Ta Karya Al’adar Addinin Buddha Domin Ceto Rayukan Sufaye Bayan Mummunan Hatsari

Related Posts

Sabon Mamban Kwamitin TETFund Ya Yi Alƙawarin Yin Aiki Cikin Gaskiya

July 8, 2026

July 7, 2026

Kwankwaso Ya Yi Ta’aziyyar Rasuwar ‘Ya’yan Tsohon Mataimakin Gwamnan Bauchi, Baba Tela

July 6, 2026

Babban Sakataren MDD Ya Yi Gargadin Hadarin Ci Gaban Fasahar AI Ba Tare da Tsari ba

July 6, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Latest Posts

Ministan Tsaro Ya Umarci Jami’an Tsaro Su Harbe ’Yan Ta’adda Ba Tare Da Jira Umarni Ba

July 8, 2026

Tinubu Ya Aika Sunan Lamido Yuguda Domin Shugabancin AMCON

July 8, 2026

Messi Ya Kafa Sabon Tarihi A Gasar Kofin Duniya Ta FIFA

July 8, 2026

Sabon Mamban Kwamitin TETFund Ya Yi Alƙawarin Yin Aiki Cikin Gaskiya

July 8, 2026

Majalisar Dattawa Ta Gabatar Da Kudirin Kirkirar Tsarin Lafiya Na Zamani Zuwa Karatu Na Biyu

July 8, 2026
Connect with us
  • Facebook
  • Twitter
  • YouTube
  • WhatsApp
  • Instagram
  • TikTok
Top Posts
Advertisement
© 2026 ASRAH 24 MEDIA. Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.