Close Menu
  • Home
  • News
    • National
    • International
  • Asrah 24 TV
  • Education
  • Health
  • Podcast
  • Politics
  • Sports
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
Facebook X (Twitter) YouTube WhatsApp Telegram
Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
ASRAH 24 MEDIA
Subscribe
  • Home
  • News
    1. National
    2. International
    3. View All

    KOTU TA SAMU MACE DA LAIFIN YUNKURIN KASHE ƳAR SHEKARA 9 BAYAN TA YAUDARE TA ZUWA DAJI

    June 26, 2026

    KOTU TA KI SAKIN SOWORE, TA DAGE YANKE HUKUNCI ZUWA 30 GA YUNI

    June 24, 2026

    Sarkin Ilorin Ya Taya Musulmi Murnar Sabuwar Shekarar Hijira, Ya Yi Kiran Hadin Kai

    June 16, 2026

    Ranar Dimokuradiyya: SDP Ta Bukaci Shugabanni Su Yi Mulki Da Gaskiya Da Kishin Kasa

    June 12, 2026

    📰 Labarin Yanar Gizo (Hausa Version): Kaduna Pilgrims Board Ya Tabbatar An Yi Hadaya Ga Duk Masu Biyan Kuɗi

    June 9, 2026

    Najeriya Ta Fuskanci Limit na Visa zuwa Amurka – 3 Mako Kaɗai!

    July 9, 2025

    Gwamnatin Tarayya Tare da Faransa Za Su Inganta ICT a Jami’o’in Najeriya da Tallafin Naira Biliyan 38

    July 4, 2025

    Zafin Rana Mai Tsanani Ya Ɓarke a Turai: Matsalar Heat Dome

    June 30, 2025

    July 3, 2026

    Majalisar Iran Ta Bukaci Jama’a Su Halarci Jana’izar Jagoran Addini Domin Nuna Hadin Kai

    July 2, 2026

    Kalaman Remi Tinubu kan sana’ar ƙosai da gasasshen masara sun jawo ce-ce-ku-ce a kafafen sada zumunta

    June 26, 2026

    Gwamnatin Tarayya ta yabawa jakadan Najeriya bayan sakin ‘yan Najeriya da aka tsare a Côte d’Ivoire

    June 26, 2026
  • Asrah 24 TV
  • Education

    NELFUND Na Binciken Makarantu 34 Kan Rashin Mayar Wa Dalibai Kudin Makaranta

    July 6, 2026

    ‘Yar Najeriya Ta Kammala Karatun Likitanci a Rasha da Makin 4.90 CGPA

    July 6, 2026

    Portable Ya Ce Zai Koma Makaranta Domin Kammala Karatunsa

    July 6, 2026

    Gwamnatin Tarayya Za Ta Rika Gudanar da Gwajin Kwarewar Dalibai Duk Bayan Shekaru Uku – Alausa

    July 3, 2026

    Gwamnatin Tarayya Ta Shirya Sauya Kakin NYSC Da Tufafin Adire

    July 2, 2026
  • Health

    Majalisar Dattawa Ta Gabatar Da Kudirin Kirkirar Tsarin Lafiya Na Zamani Zuwa Karatu Na Biyu

    July 8, 2026

    “Ba Abu Ne Mai Sauƙi Ba” – Wata Uwar da Ta Yi Surrogacy Ta Bayyana Kalubalen da Ta Fuskanta

    July 7, 2026

    Jinyar Mace Ta Karya Al’adar Addinin Buddha Domin Ceto Rayukan Sufaye Bayan Mummunan Hatsari

    July 3, 2026

    Gwamnatin Tarayya Ta Yi Alkawarin Karfafa Hadin Gwiwa Da Cibiyoyin Bincike Domin Dakile Barkewar Cututtuka

    July 2, 2026

    TETFund ta ƙalubalanci masana kimiyya su gaggauta samar da rigakafin cutar Lassa Fever na farko a Najeriya

    June 30, 2026
  • Podcast
  • Politics

    Tinubu Ya Aika Sunan Lamido Yuguda Domin Shugabancin AMCON

    July 8, 2026

    Majalisar Dattawa Ta Amince Da Nada Dr. Zainab Marwa A Hukumar NDDC

    July 8, 2026

    Rigima Ta Barke A Majalisar Wakilai Kan Bukatar A Gayyaci Tinubu

    July 8, 2026

    Mai Yiwuwa Ba Zan Kai Ga Tsayawa Takarar 2027 Ba cewar Peter Obi

    July 8, 2026

    An Binciki PFIPC: Adeyemi Ya Sha Alwashin Bai Wa ICPC Hadin Kai

    July 8, 2026
  • Sports

    Messi Ya Kafa Sabon Tarihi A Gasar Kofin Duniya Ta FIFA

    July 8, 2026

    Masar Ta Bukaci FIFA Ta Hukunta Alkalan Wasanta Da Argentina

    July 8, 2026

    Yusuf Alli Ya Bukaci ‘Yan Wasan Najeriya Su Zama Masu Ladabi Gabanin Wasannin Commonwealth 2026

    July 6, 2026

    Kwara United Ta Sanya Ranar Komawa Sansani Gabanin Sabon Kakarar NPFL

    July 2, 2026

    Coco Gauff Ta Bayyana Yadda Gwajin Hana Amfani da Kwayoyin Kara Kuzari Ya Taba Sanya Ta Yin Kuka

    July 2, 2026
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
ASRAH 24 MEDIA
Home » AGUNECHEMBA TA HALLAKA ‘YAN BINDIGA UKU, TA KWATO RPG DA BINDIGOGI A ANAMBRA
Security

AGUNECHEMBA TA HALLAKA ‘YAN BINDIGA UKU, TA KWATO RPG DA BINDIGOGI A ANAMBRA

Asrah24 MediaBy Asrah24 MediaJune 24, 20262 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
Anambra map

Jami’an rundunar tsaro ta Agunechemba mallakar gwamnatin Jihar Anambra sun hallaka wasu ‘yan bindiga uku tare da tarwatsa maboyarsu a karamar hukumar Aguata bayan wani samame da suka kai tare da hadin gwiwar ‘yan sanda.

A yayin samamen da aka gudanar a daren ranar Talata, jami’an tsaron sun kuma kwato makamai masu hadari da suka hada da makamin roka (RPG), bindigogi kirar AK-47, da wata motar Hilux fara da kungiyar ke amfani da ita wajen ayyukan ta’addanci.

Mai magana da yawun Agunechemba, Nweke Nweke, ya bayyana a wata sanarwa cewa kungiyar ta dade tana haddasa rashin tsaro a jihar tare da aikata satar mutane, fashi da makami da sauran munanan laifuka.

Ya ce bayan tattara bayanan sirri, jami’an tsaro sun gano maboyar ‘yan bindigar a yankin Isuofia-Igboukwu, inda ake zargin suna tare da aikata fashi ga matafiya da sauran jama’a.

A cewarsa, da jami’an tsaro suka isa wurin, ‘yan bindigar sun yi kokarin tserewa tare da bude musu wuta, lamarin da ya janyo musayar wuta mai tsanani.

Sanarwar ta ce an hallaka mutum uku daga cikin ‘yan bindigar yayin da wasu da dama suka tsere da raunukan harbin bindiga.

Haka kuma, an bayyana cewa kungiyar ta kasance tana sanya kayan jami’an tsaron gwamnatin tarayya domin yaudarar jama’a da aikata laifuka.

Nweke ya kara da cewa wasu daga cikin mambobin kungiyar na da alaka da harin da aka kai wa tawagar shugaban ma’aikatan ofishin gwamnan Jihar Anambra, Ben Nwankwo, a farkon watan nan, wanda ya yi sanadin mutuwar jami’an ‘yan sanda biyu da fararen hula biyu.

Daga cikin kayayyakin da aka kwato akwai wasu laya-layai, jakunkuna da sauran abubuwan da ake zargin suna da alaka da ayyukan laifi.

Masu ruwa da tsaki a harkokin tsaro a jihar sun bayyana wannan nasara a matsayin wani babban ci gaba a yaki da matsalar garkuwa da mutane da ayyukan ta’addanci a Anambra.

Sun kuma tabbatar da cewa za a ci gaba da farautar sauran ‘yan kungiyar da suka tsere domin tabbatar da zaman lafiya da tsaro a fadin jihar.

Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp
Previous ArticleWIKE YA CE ‘YAN NAJERIYA BA SU JI DADIN RASHIN CANCANTAR SUPER EAGLES ZUWA KOFIN DUNIYA BA
Next Article FADAN MAYWEATHER DA PACQUIAO YA DAGE BA TARE DA SANYA SABUWAR RANA BA

Related Posts

Ministan Tsaro Ya Umarci Jami’an Tsaro Su Harbe ’Yan Ta’adda Ba Tare Da Jira Umarni Ba

July 8, 2026

‘Yan Sanda Sun Kwace Motoci 195 Kan Laifin Lambobin Rajista a Enugu

July 8, 2026

‘Yan Bindiga Sun Sace Daliban Jami’ar Lafia Uku, ‘Yan Sanda Sun Ceto Daya

July 8, 2026

Rundunar ‘Yan Sandan Ebonyi Ta Tsare Jami’ai Kan Zargin Dukan Wani Farar Hula

July 7, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Latest Posts

Ministan Tsaro Ya Umarci Jami’an Tsaro Su Harbe ’Yan Ta’adda Ba Tare Da Jira Umarni Ba

July 8, 2026

Tinubu Ya Aika Sunan Lamido Yuguda Domin Shugabancin AMCON

July 8, 2026

Messi Ya Kafa Sabon Tarihi A Gasar Kofin Duniya Ta FIFA

July 8, 2026

Sabon Mamban Kwamitin TETFund Ya Yi Alƙawarin Yin Aiki Cikin Gaskiya

July 8, 2026

Majalisar Dattawa Ta Gabatar Da Kudirin Kirkirar Tsarin Lafiya Na Zamani Zuwa Karatu Na Biyu

July 8, 2026
Connect with us
  • Facebook
  • Twitter
  • YouTube
  • WhatsApp
  • Instagram
  • TikTok
Top Posts
Advertisement
© 2026 ASRAH 24 MEDIA. Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.