Close Menu
  • Home
  • News
    • National
    • International
  • Asrah 24 TV
  • Education
  • Health
  • Podcast
  • Politics
  • Sports
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
Facebook X (Twitter) YouTube WhatsApp Telegram
Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
ASRAH 24 MEDIA
Subscribe
  • Home
  • News
    1. National
    2. International
    3. View All

    CBN Ta Ce Sauye-Sauyen Tattalin Arziki Sun Kafa Tubalin Ci Gaba Da Daidaiton Arzikin Najeriya

    August 6, 2026

    KOTU TA SAMU MACE DA LAIFIN YUNKURIN KASHE ƳAR SHEKARA 9 BAYAN TA YAUDARE TA ZUWA DAJI

    June 26, 2026

    KOTU TA KI SAKIN SOWORE, TA DAGE YANKE HUKUNCI ZUWA 30 GA YUNI

    June 24, 2026

    Sarkin Ilorin Ya Taya Musulmi Murnar Sabuwar Shekarar Hijira, Ya Yi Kiran Hadin Kai

    June 16, 2026

    Hukumar Kula da Mahajjatan Kano Ta Kayyade 25 ga Agusta a Matsayin Ranar Ƙarshe ta Miƙa Fasfo

    August 8, 2026

    📰 Labarin Yanar Gizo (Hausa Version): Kaduna Pilgrims Board Ya Tabbatar An Yi Hadaya Ga Duk Masu Biyan Kuɗi

    June 9, 2026

    Najeriya Ta Fuskanci Limit na Visa zuwa Amurka – 3 Mako Kaɗai!

    July 9, 2025

    Gwamnatin Tarayya Tare da Faransa Za Su Inganta ICT a Jami’o’in Najeriya da Tallafin Naira Biliyan 38

    July 4, 2025

    Hukumar Kula da Mahajjatan Kano Ta Kayyade 25 ga Agusta a Matsayin Ranar Ƙarshe ta Miƙa Fasfo

    August 8, 2026

    Baturen Spain Ya Zo Legas Neman Masu Damfarar Mahaifiyarsa Ta Soyayya

    August 8, 2026

    CBN Ta Ce Sauye-Sauyen Tattalin Arziki Sun Kafa Tubalin Ci Gaba Da Daidaiton Arzikin Najeriya

    August 6, 2026

    Trump Ya Bukaci Kamfanonin Mai Su Rage Farashin Mai Bayan Zargin Samun Ribar Da Ta Yi Yawa

    August 5, 2026
  • Asrah 24 TV
  • Education

    Farfesa Oloyede Ya Ajiye Muƙaminsa a JAMB Bayan Shekaru 10, Ya Koma Koyarwa

    July 31, 2026

    Ɗalibin UNILAG Ya Lashe Gasar Huawei ta ICT ta Duniya a China

    July 31, 2026

    Yajin Aikin ASUU Ya Jefa Daliban Jami’ar AAUA Cikin Rashin Tabbas

    July 27, 2026

    Save the Children Ta Mara Wa Kaduna Baya Don Mayar Da Yara 100,000 Makaranta

    July 24, 2026

    ‘Yar Ministan Abuja Nyesom Wike Ta Samu Digirin Lauya A Birtaniya

    July 22, 2026
  • Health

    ICPC Ta Gurfanar da Likitan El-Rufai Kan Zargin Ƙirƙirar Rahoton Lafiya na Karya Domin Neman Beli

    July 20, 2026

    Masana Sun Yi Gargadin Cewa Gano Cutar Sarcoma Da Wuri Na Iya Taimakawa Wajen Ceto Rayuka

    July 16, 2026

    Kusan Kashi 45% Na Cutar Dementia Ana Iya Hana Ta Ta Hanyar Canza Salon Rayuwa

    July 15, 2026

    Yobe, Qatar Charity Sun Kaddamar da Shirin Kyauta na Duba Ido da Aikin Cataract

    July 15, 2026

    Shahararren Mai Binciken Abinci, Opeyemi Famakin, Ya Ba Da Labarin Yadda Aikin 9-zuwa-5 Ya Gina Rayuwarsa

    July 13, 2026
  • Podcast
  • Politics

    Uzodimma Ya Mayar Wa Davido Martani Kan Zaɓen Gwamnan Osun

    August 6, 2026

    Zaɓen 15 Ga Agusta Zai Isar Da Saƙo Ga APC – Gwamna Adeleke

    August 6, 2026

    Gwamnatin Tarayya Za Ta Gina Hasumiyoyin Sadarwa 3,700 Domin Haɗa Fiye Da Mutane Miliyan 20 Da Intanet

    August 5, 2026

    Gwamnatin Osun Ta Sake Raba Tallafin Kuɗi Ga Ma’aikatan Jiha

    August 5, 2026

    Kotu Ta Yi Watsi Da Ƙarar Kalubalantar Wasu Tanade-Tanaden Dokar Zaɓe Ta 2026

    August 4, 2026
  • Sports

    Kungiyoyin Premier League Na Gaggawar Kammala Sayayya Kafin Rufe Kasuwar ’Yan Wasa

    August 8, 2026

    Chelsea Ta Lallasa AC Milan 3-0, Ta Lashe Kofin Indonesia Super Cup

    August 8, 2026

    Kasashe 13 Sun Janye Goyon Bayan Infantino Gabanin Zaben Shugabancin FIFA na 2027

    August 8, 2026

    NANS Ta Bukaci ‘Yan Arewa Su Guji Siyasantar Da Gyaran Tsarin Fitar Da Fasfo

    August 6, 2026

    Usyk Ya Bayyana Dangantakarsa Da Anthony Joshua, Ya Goyi Bayan Nasararsa Kan Tyson Fury

    August 2, 2026
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
ASRAH 24 MEDIA
Home » Gwamnatin Abia da Likitocin Amurka Za Su Gudanar da Aikin Jinya Kyauta
Health

Gwamnatin Abia da Likitocin Amurka Za Su Gudanar da Aikin Jinya Kyauta

Asrah24 MediaBy Asrah24 MediaApril 11, 20262 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
1001256645 768x492

Gwamnatin Jihar Abia ta sanar da shirin gudanar da aikin jinya kyauta (medical outreach) tare da hadin gwiwar kungiyar likitocin Najeriya da ke zaune a Amurka (Association of Nigerian Physicians in the Americas – ANPA), wanda zai fara daga ranar 13 ga watan Afrilu.

Kwamishinan Lafiya na jihar, Farfesa Enoch Uche, ne ya bayyana hakan a ranar Juma’a a birnin Umuahia yayin wani taron manema labarai gabanin fara shirin, wanda zai gudana har zuwa ranar 17 ga watan Afrilu, 2026.

Ya bayyana cewa kimanin likitoci 25 daga Amurka za su halarci shirin, inda za su gudanar da tiyata da bada shawarwari kan lafiya kyauta tare da hadin gwiwar likitocin cikin gida.

Uche ya ce an shirya wannan aikin ne bisa umarnin Gwamna Alex Otti, bayan nasarar irin wannan shiri da aka gudanar shekaru biyu da suka gabata.

A cewarsa, wannan shiri na daga cikin manufofin gwamnatin jihar na hada kai da likitocin Najeriya da ke kasashen waje domin inganta samun ingantacciyar kiwon lafiya mai saukin kudi ga al’umma.

Ya kara da cewa tawagar likitocin za ta isa jihar a ranar 13 ga Afrilu, yayin da za a gudanar da bikin bude shirin a dakin taro na Michael Okpara Auditorium da misalin karfe 12 na rana a ranar 14 ga Afrilu, inda kuma za a fara gudanar da cikakken aikin jinya a ranar.

An ware wurare biyu domin gudanar da shirin, wato:
Asibitin Aba General Hospital
Abia State Specialist Hospital and Diagnostic Centre da ke Umuahia
A cewarsa, za a gudanar da ayyukan da suka shafi ido da tiyatar ido a asibitin Specialist Hospital, yayin da sauran tiyata na gaba daya za su gudana a Aba General Hospital.

Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp
Previous ArticleFlamingos: Sabon Koci Busari Ya Gayyaci ‘Yan Wasa 36 Gabanin Fafatawar Gasar Kofin Duniya U-17
Next Article Shugaban Karamar Hukumar Kosofe Ya Fallasa Shago da Salon Gashi a Cikin Bandaki a Kasuwar Lagos

Related Posts

ICPC Ta Gurfanar da Likitan El-Rufai Kan Zargin Ƙirƙirar Rahoton Lafiya na Karya Domin Neman Beli

July 20, 2026

Masana Sun Yi Gargadin Cewa Gano Cutar Sarcoma Da Wuri Na Iya Taimakawa Wajen Ceto Rayuka

July 16, 2026

Kusan Kashi 45% Na Cutar Dementia Ana Iya Hana Ta Ta Hanyar Canza Salon Rayuwa

July 15, 2026

Yobe, Qatar Charity Sun Kaddamar da Shirin Kyauta na Duba Ido da Aikin Cataract

July 15, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Latest Posts

Kada Ku Hana Amarenku Abinci” – Gwamnan Kano Ya Buƙaci Mazajen Da Suka Amfana Da Auren Gata

August 8, 2026

Hukumar Kula da Mahajjatan Kano Ta Kayyade 25 ga Agusta a Matsayin Ranar Ƙarshe ta Miƙa Fasfo

August 8, 2026

Kungiyoyin Premier League Na Gaggawar Kammala Sayayya Kafin Rufe Kasuwar ’Yan Wasa

August 8, 2026

Baturen Spain Ya Zo Legas Neman Masu Damfarar Mahaifiyarsa Ta Soyayya

August 8, 2026

Chelsea Ta Lallasa AC Milan 3-0, Ta Lashe Kofin Indonesia Super Cup

August 8, 2026
Connect with us
  • Facebook
  • Twitter
  • YouTube
  • WhatsApp
  • Instagram
  • TikTok
Top Posts
Advertisement
© 2026 ASRAH 24 MEDIA. Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.