Close Menu
  • Home
  • News
    • National
    • International
  • Asrah 24 TV
  • Education
  • Health
  • Podcast
  • Politics
  • Sports
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
Facebook X (Twitter) YouTube WhatsApp Telegram
Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
ASRAH 24 MEDIA
Subscribe
  • Home
  • News
    1. National
    2. International
    3. View All

    Najeriya Ta Kai Dala $18.4 Biliyan a Cinikayyar Cikin Afirka a 2024

    June 28, 2025

    Afreximbank Ta Ba Najeriya Tallafin $50 Biliyan Don Manyan Ayyuka

    June 28, 2025

    Mutane 28 sun mutu sakamakon gudun wuce sa’a a jihar Ondo- FRSC

    February 2, 2025

    Najeriya Ta Fuskanci Limit na Visa zuwa Amurka – 3 Mako Kaɗai!

    July 9, 2025

    Gwamnatin Tarayya Tare da Faransa Za Su Inganta ICT a Jami’o’in Najeriya da Tallafin Naira Biliyan 38

    July 4, 2025

    Zafin Rana Mai Tsanani Ya Ɓarke a Turai: Matsalar Heat Dome

    June 30, 2025

    Najeriya Ta Samu Jarin Waje Har Dala Biliyan 2.5 Daga Masarautar Saudiyya

    June 29, 2025

    Jihohi sun raba Naira biliyan 22.9 a matsayin kudin gyaran muhalli

    September 1, 2025

    Gwamna Bago Ya Rusa Majalisar Ministocinsa a Neja

    September 1, 2025

    Atiku Ya Bukaci Jam’iyyun Adawa Su Ƙi Karɓar Sakamakon Zaɓen Rivers

    September 1, 2025

    Tinubu ya na adalci ga kowanne yanki na ƙasar nan – Ministan Yaɗa Labarai

    September 1, 2025
  • Asrah 24 TV
  • Education

    CP FCT Ya Ziyarci CBT Centres, Ya Tabbatar da Tsaro Yayin JAMB UTME

    April 16, 2026

    Fiye da miliyan 2.2 za su rubuta UTME 2026 a fadin Najeriya

    April 16, 2026

    An Gargadi Dalibai su Gina Hali da Jagoranci a LAPO Institute

    April 15, 2026

    Gwamnatin Katsina ta horas da ma’aurata 1,000 kafin bikin ‘Auren Gata’

    April 9, 2026

    Ƴar Najeriya ta lashe gasar iya Turanci ta duniya a London

    August 5, 2025
  • Health

    Ka guji sayen kayayyakin da ba su da lakabi ko rajista – CPC Imo ta yi gargadi

    April 15, 2026

    Likita ya danganta yawaitar cutar koda da rashin shan ruwa da yawan amfani da maganin ciwo

    April 15, 2026

    NARD ta goyi bayan yajin aiki na sa’o’i 48 a Delta kan dukan likitoci

    April 13, 2026

    Shugaban Karamar Hukumar Kosofe Ya Fallasa Shago da Salon Gashi a Cikin Bandaki a Kasuwar Lagos

    April 11, 2026

    Gwamnatin Abia da Likitocin Amurka Za Su Gudanar da Aikin Jinya Kyauta

    April 11, 2026
  • Podcast
  • Politics

    CAC Ta Tabbatar da Kutse a Tsarin Kwamfuta, Ta Fara Bincike Kan Tsaro

    April 16, 2026

    Democrat Sun Kaddamar da Yunkurin Tsige Shugaban Pentagon, Hegseth

    April 16, 2026

    Nasarawa Gov Faults Leaders for Calling Salaries, Roads Achievements

    April 16, 2026

    Fadar Shugaban Kasa ta ce Kudancin Najeriya ya kammala rabon mulki kafin 2027

    April 16, 2026

    Gwamnan Ogun ya amince da hutun rana guda a mako, da ₦10,000 kudin sufuri ga ma’aikata

    April 16, 2026
  • Sports

    NFF: Dr. Terry Eguaoje Ya Samu Sabon Lasisin Koyar da Koci daga Amurka

    April 16, 2026

    Tsohon Mai Tsaron Raga na Arsenal, Alex Manninger, Ya Rasu a Hatsarin Mota

    April 16, 2026

    Inter Miami ta Nada Guillermo Hoyos Sabon Koci

    April 16, 2026

    Inter Miami ta Nada Guillermo Hoyos Sabon Koci

    April 16, 2026

    Mikel Obi Ya Caccaki Barcelona Kan Fitar Su Daga Champions League

    April 16, 2026
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
ASRAH 24 MEDIA
Home » Masu son ficewa daga PDP za su iya yin hakan a yanzu – Saraki
Politics

Masu son ficewa daga PDP za su iya yin hakan a yanzu – Saraki

Asrah24 MediaBy Asrah24 MediaApril 25, 20252 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
polish save

Tsohon shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki, ya ce wadanda ke da niyyar ficewa daga jam’iyyar PDP a yanzu su fice domin baiwa masu goyon baya damar sake gina jam’iyyar adawa.

Tsohon shugaban majalisar dattawa kuma tsohon gwamnan jihar Kwara yana mayar da martani ne kan ficewa daga jam’iyyar PDP da ake yi, a wata sanarwa da da kansa ya sanyawa hannu a daren ranar Alhamis.

Idan ba a manta ba a ranar Laraba ne gwamnan jihar Delta Sheriff Oborevwori ya fice daga jam’iyyar PDP zuwa jam’iyyar All Progressives Congress (APC), tare da Ifeanyi Okowa.

Oborevwori ya gaji Okowa a matsayin gwamnan Delta bayan ya lashe zaben 2023 a karkashin jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP).

Saraki ya ce ya samu kiraye-kiraye da dama daga ‘yan jam’iyyar da abin ya shafa da kuma matasa masu goyon bayan dimokuradiyya kan sauya sheka da jam’iyyar PDP reshen jihar Delta ta yi a kwanakin baya.

Saraki ya bayyana cewa adawa mai karfi na da matukar muhimmanci ga dorewar dimokradiyya, inda ya kara da cewa Najeriya ba za ta iya ci gaba a matsayin kasa mai jam’iyya daya ba.

Ya yi gargadin cewa tsarin jam’iyya daya, kamar yadda ake zargin wasu ‘yan siyasa ne suka shirya shi, yana da hadari ga kasa mai bambancin ra’ayi kamar Najeriya.

Tsohon gwamnan na Kwara ya bayyana halin da jam’iyyar PDP ke ciki a matsayin wadda za a sake ƙyanƙyasa, ya kuma yi kira ga ’yan uwa masu kishin kasa da su maida hankali.

Ya ce gara jam’iyyar ta samu ‘yan kishin gaskiya da jajircewa fiye da samun mabiya masu yawa kuma masu fuska biyu.

Tsohon Shugaban Majalisar Dattawan ya ce ya lura da rashin gaskiya a tsakanin wasu jiga-jigan ‘yan adawa kuma galibi ba zai iya amincewa da na kusa da su ba.

Saraki ya ce har yanzu PDP na da shekara biyu kafin zabe mai zuwa da za ta sake hadewa da kuma tsara dabaru.

Ya bayyana kwarin gwiwar cewa nan ba da dadewa ba shugabannin jam’iyyar za su gana domin daukar wani muhimmin matsayi a kan lamarin.

Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp
Previous ArticleGwamnatin tarayyar ta sanar da cewa za ta sake kaddamar da ciyar da ɗalibai a makarantun ranar 29 ga watan Mayu mai kamawa
Next Article Gwamnatin Kano ta rattaba hannu kan dokar kafa sabbin hukumomi 4

Related Posts

CAC Ta Tabbatar da Kutse a Tsarin Kwamfuta, Ta Fara Bincike Kan Tsaro

April 16, 2026

Democrat Sun Kaddamar da Yunkurin Tsige Shugaban Pentagon, Hegseth

April 16, 2026

Nasarawa Gov Faults Leaders for Calling Salaries, Roads Achievements

April 16, 2026

Fadar Shugaban Kasa ta ce Kudancin Najeriya ya kammala rabon mulki kafin 2027

April 16, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Latest Posts

Sarkin Musulmi Ya Bukaci A Lura da Watan Zulki’ida 1447AH

April 16, 2026

NFF: Dr. Terry Eguaoje Ya Samu Sabon Lasisin Koyar da Koci daga Amurka

April 16, 2026

Ma’aikacin SEC Ya Bi Sawun Tinubu, Ya Fara Ba da Tallafin N10,000 ga Sojoji da ‘Yan Sanda

April 16, 2026

Tsohon Mai Tsaron Raga na Arsenal, Alex Manninger, Ya Rasu a Hatsarin Mota

April 16, 2026

Philanthropist Azeez Yusuf Ya Shiga Tseren Kujerar Majalisar Dokoki a Legas

April 16, 2026
Connect with us
  • Facebook
  • Twitter
  • YouTube
  • WhatsApp
  • Instagram
  • TikTok
Top Posts
Advertisement
© 2026 ASRAH 24 MEDIA. Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.