Close Menu
  • Home
  • News
    • National
    • International
  • Asrah 24 TV
  • Education
  • Health
  • Podcast
  • Politics
  • Sports
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
Facebook X (Twitter) YouTube WhatsApp Telegram
Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
ASRAH 24 MEDIA
Subscribe
  • Home
  • News
    1. National
    2. International
    3. View All

    CBN Ta Ce Sauye-Sauyen Tattalin Arziki Sun Kafa Tubalin Ci Gaba Da Daidaiton Arzikin Najeriya

    August 6, 2026

    KOTU TA SAMU MACE DA LAIFIN YUNKURIN KASHE ƳAR SHEKARA 9 BAYAN TA YAUDARE TA ZUWA DAJI

    June 26, 2026

    KOTU TA KI SAKIN SOWORE, TA DAGE YANKE HUKUNCI ZUWA 30 GA YUNI

    June 24, 2026

    Sarkin Ilorin Ya Taya Musulmi Murnar Sabuwar Shekarar Hijira, Ya Yi Kiran Hadin Kai

    June 16, 2026

    📰 Labarin Yanar Gizo (Hausa Version): Kaduna Pilgrims Board Ya Tabbatar An Yi Hadaya Ga Duk Masu Biyan Kuɗi

    June 9, 2026

    Najeriya Ta Fuskanci Limit na Visa zuwa Amurka – 3 Mako Kaɗai!

    July 9, 2025

    Gwamnatin Tarayya Tare da Faransa Za Su Inganta ICT a Jami’o’in Najeriya da Tallafin Naira Biliyan 38

    July 4, 2025

    Zafin Rana Mai Tsanani Ya Ɓarke a Turai: Matsalar Heat Dome

    June 30, 2025

    CBN Ta Ce Sauye-Sauyen Tattalin Arziki Sun Kafa Tubalin Ci Gaba Da Daidaiton Arzikin Najeriya

    August 6, 2026

    Trump Ya Bukaci Kamfanonin Mai Su Rage Farashin Mai Bayan Zargin Samun Ribar Da Ta Yi Yawa

    August 5, 2026

    Hukumar Shige Da Fice Ta Tabbatar Da Cewa Ba A Dakatar Da Ayyukan Fitar Da Fasfo Ba

    August 5, 2026

    Yadda Sha’awar Mahaifiyata Ta Sa Na Zama Mai Binciken Abinci – Opeyemi Famakin

    August 4, 2026
  • Asrah 24 TV
  • Education

    Farfesa Oloyede Ya Ajiye Muƙaminsa a JAMB Bayan Shekaru 10, Ya Koma Koyarwa

    July 31, 2026

    Ɗalibin UNILAG Ya Lashe Gasar Huawei ta ICT ta Duniya a China

    July 31, 2026

    Yajin Aikin ASUU Ya Jefa Daliban Jami’ar AAUA Cikin Rashin Tabbas

    July 27, 2026

    Save the Children Ta Mara Wa Kaduna Baya Don Mayar Da Yara 100,000 Makaranta

    July 24, 2026

    ‘Yar Ministan Abuja Nyesom Wike Ta Samu Digirin Lauya A Birtaniya

    July 22, 2026
  • Health

    ICPC Ta Gurfanar da Likitan El-Rufai Kan Zargin Ƙirƙirar Rahoton Lafiya na Karya Domin Neman Beli

    July 20, 2026

    Masana Sun Yi Gargadin Cewa Gano Cutar Sarcoma Da Wuri Na Iya Taimakawa Wajen Ceto Rayuka

    July 16, 2026

    Kusan Kashi 45% Na Cutar Dementia Ana Iya Hana Ta Ta Hanyar Canza Salon Rayuwa

    July 15, 2026

    Yobe, Qatar Charity Sun Kaddamar da Shirin Kyauta na Duba Ido da Aikin Cataract

    July 15, 2026

    Shahararren Mai Binciken Abinci, Opeyemi Famakin, Ya Ba Da Labarin Yadda Aikin 9-zuwa-5 Ya Gina Rayuwarsa

    July 13, 2026
  • Podcast
  • Politics

    Uzodimma Ya Mayar Wa Davido Martani Kan Zaɓen Gwamnan Osun

    August 6, 2026

    Zaɓen 15 Ga Agusta Zai Isar Da Saƙo Ga APC – Gwamna Adeleke

    August 6, 2026

    Gwamnatin Tarayya Za Ta Gina Hasumiyoyin Sadarwa 3,700 Domin Haɗa Fiye Da Mutane Miliyan 20 Da Intanet

    August 5, 2026

    Gwamnatin Osun Ta Sake Raba Tallafin Kuɗi Ga Ma’aikatan Jiha

    August 5, 2026

    Kotu Ta Yi Watsi Da Ƙarar Kalubalantar Wasu Tanade-Tanaden Dokar Zaɓe Ta 2026

    August 4, 2026
  • Sports

    NANS Ta Bukaci ‘Yan Arewa Su Guji Siyasantar Da Gyaran Tsarin Fitar Da Fasfo

    August 6, 2026

    Usyk Ya Bayyana Dangantakarsa Da Anthony Joshua, Ya Goyi Bayan Nasararsa Kan Tyson Fury

    August 2, 2026

    Portable Ya Sha Kaye A Hannun Charles Okocha A Fafatawar Dambe Ta Sake

    August 2, 2026

    Super Falcons Sun Doke Zambia Da Ɗan Wasa 10, Oshoala Ta Kai Najeriya Ga Nasara

    August 2, 2026

    Najeriya Ta Kafa Sabon Tarihi, Ta Kai Wasu Ƴan Wasa Zagayen Ƙarshe

    July 31, 2026
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
ASRAH 24 MEDIA
Home » Kungiya Ta Sanya Burin Samun Kuri’u Miliyan 5.25 Ga Tinubu A 2027
Politics

Kungiya Ta Sanya Burin Samun Kuri’u Miliyan 5.25 Ga Tinubu A 2027

Asrah24 MediaBy Asrah24 MediaJune 8, 20263 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
TINUBU HEAD SHOTS4 e1653981411683 720x510

Wata kungiyar magoya bayan Shugaba Bola Ahmed Tinubu mai suna Relax Tinubu Is Fixing Nigeria (RTIFN) ta kaddamar da shirin rajistar mambobi a fadin kasar nan da nufin tattara masu kada kuri’a miliyan 5.25 gabanin zaben shugaban kasa na shekarar 2027.

Shirin rajistar na kwanaki 30 ya fara ne daga ranar 1 ga watan Yuni kuma zai kare a ranar 30 ga watan Yuni. Ana sa ran matasa, mata, kwararru, kungiyoyin kasuwanni, ma’aikatan sufuri, masu bukata ta musamman, shugabannin al’umma da sauran ‘yan Najeriya ciki da wajen kasar su shiga cikin shirin.

Da yake jawabi a wani taron manema labarai da aka gudanar a Abuja, Darakta Janar na RTIFN, Hon. Ahmed Bala, ya ce an kirkiro wannan shiri ne domin kara karfafa goyon baya ga manufofin Renewed Hope Agenda na Shugaba Tinubu tare da fadada shiga cikin harkokin mulki a matakin kasa.

Ya bayyana rajistar a matsayin kira ga duk ‘yan Najeriya masu kishin ci gaban kasa, hadin kai, zaman lafiya, tsaro da bunkasar tattalin arziki.

Ahmed Bala ya ce kungiyar na ci gaba da goyon bayan manufofi da shirye-shiryen gwamnatin Tinubu, yana mai kira ga ‘yan kasa da su ci gaba da kasancewa masu fata duk da kalubalen da ake fuskanta.

A cewarsa, rajistar a bude take ga mambobin APC da wadanda ba mambobi ba, domin gina babban sansanin masu goyon bayan Shugaban kasa kafin babban zaben 2027.

Ya kuma yaba wa wanda ya kafa kungiyar, Mista Seyi Tinubu, bisa kokarinsa wajen bunkasa matasa da ba su damar shiga harkokin ci gaba.

Sakataren kungiyar na kasa, Felix Arome, ya ce za a gudanar da rajistar ta yanar gizo da kuma a cibiyoyin rajista na zahiri.

Ya bayyana cewa tsarin na yanar gizo zai taimaka wajen gina cikakken bayanan mambobi, bibiyar masu kada kuri’a da kuma yada manufofin gwamnati ga masu goyon baya. Haka kuma ya ce ‘yan Najeriya mazauna kasashen waje za su iya shiga cikin tsarin.

Shi ma mai kula da yankin Kudu maso Gabas na kungiyar, High Chief Engr. Johnbosco Onunkwo, ya ce kungiyar ta rungumi amfani da fasahar zamani domin fadada tasirinta a fadin kasar nan.

Ya kara da cewa manufar ba wai kawai gabatar da manufofin Tinubu ga jama’a ba ce, har ma da gamsar da su kan hangen nesan shugabancinsa.

Jagorar Mata ta Kasa na kungiyar, Dr. Umma Adamu Sani, ta tabbatar da cewa mata za su taka muhimmiyar rawa wajen wannan gangamin wayar da kai, ta hanyar kai sakon kungiyar zuwa matakin al’umma.

A nasa bangaren, Daraktan Hulda da Tattara Magoya Baya na kungiyar, Mista Lulu Fawehinmi, ya ce suna sa ran samun akalla kuri’u miliyan biyar ta hanyar wannan shiri.

Ya bayyana cewa za a iya yin rajista ta yanar gizo ko kuma a cibiyoyin da aka tanada a mazabu, kananan hukumomi, jihohi, kasuwanni da cibiyoyin al’umma a fadin kasar.

Fawehinmi ya kara da cewa mambobin da suka yi rajista za su amfana da shiga shirye-shiryen kungiyar, ayyukan sa-kai, samun bayanan manufofi da kuma ayyukan ci gaban al’umma.

Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp
Previous ArticleTobi Amusan Ta Lashe Zinare, Ta Kafa Sabon Tarihi A Taiwan
Next Article Jihar Neja Ta Kaddamar Da Hukumar Kula Da Asibitocin Masu Zaman Kansu

Related Posts

Uzodimma Ya Mayar Wa Davido Martani Kan Zaɓen Gwamnan Osun

August 6, 2026

Zaɓen 15 Ga Agusta Zai Isar Da Saƙo Ga APC – Gwamna Adeleke

August 6, 2026

Gwamnatin Tarayya Za Ta Gina Hasumiyoyin Sadarwa 3,700 Domin Haɗa Fiye Da Mutane Miliyan 20 Da Intanet

August 5, 2026

Gwamnatin Osun Ta Sake Raba Tallafin Kuɗi Ga Ma’aikatan Jiha

August 5, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Latest Posts

Uzodimma Ya Mayar Wa Davido Martani Kan Zaɓen Gwamnan Osun

August 6, 2026

CBN Ta Ce Sauye-Sauyen Tattalin Arziki Sun Kafa Tubalin Ci Gaba Da Daidaiton Arzikin Najeriya

August 6, 2026

Zaɓen 15 Ga Agusta Zai Isar Da Saƙo Ga APC – Gwamna Adeleke

August 6, 2026

NANS Ta Bukaci ‘Yan Arewa Su Guji Siyasantar Da Gyaran Tsarin Fitar Da Fasfo

August 6, 2026

DataPro Ta Gindaya Sharuɗɗan Da AfCRA Ke Buƙata Domin Samun Amincewar Kasuwannin Afrika

August 5, 2026
Connect with us
  • Facebook
  • Twitter
  • YouTube
  • WhatsApp
  • Instagram
  • TikTok
Top Posts
Advertisement
© 2026 ASRAH 24 MEDIA. Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.