Close Menu
  • Home
  • News
    • National
    • International
  • Asrah 24 TV
  • Education
  • Health
  • Podcast
  • Politics
  • Sports
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
Facebook X (Twitter) YouTube WhatsApp Telegram
Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
ASRAH 24 MEDIA
Subscribe
  • Home
  • News
    1. National
    2. International
    3. View All

    Najeriya Ta Kai Dala $18.4 Biliyan a Cinikayyar Cikin Afirka a 2024

    June 28, 2025

    Afreximbank Ta Ba Najeriya Tallafin $50 Biliyan Don Manyan Ayyuka

    June 28, 2025

    Mutane 28 sun mutu sakamakon gudun wuce sa’a a jihar Ondo- FRSC

    February 2, 2025

    Najeriya Ta Fuskanci Limit na Visa zuwa Amurka – 3 Mako Kaɗai!

    July 9, 2025

    Gwamnatin Tarayya Tare da Faransa Za Su Inganta ICT a Jami’o’in Najeriya da Tallafin Naira Biliyan 38

    July 4, 2025

    Zafin Rana Mai Tsanani Ya Ɓarke a Turai: Matsalar Heat Dome

    June 30, 2025

    Najeriya Ta Samu Jarin Waje Har Dala Biliyan 2.5 Daga Masarautar Saudiyya

    June 29, 2025

    Jihohi sun raba Naira biliyan 22.9 a matsayin kudin gyaran muhalli

    September 1, 2025

    Gwamna Bago Ya Rusa Majalisar Ministocinsa a Neja

    September 1, 2025

    Atiku Ya Bukaci Jam’iyyun Adawa Su Ƙi Karɓar Sakamakon Zaɓen Rivers

    September 1, 2025

    Tinubu ya na adalci ga kowanne yanki na ƙasar nan – Ministan Yaɗa Labarai

    September 1, 2025
  • Asrah 24 TV
  • Education

    CP FCT Ya Ziyarci CBT Centres, Ya Tabbatar da Tsaro Yayin JAMB UTME

    April 16, 2026

    Fiye da miliyan 2.2 za su rubuta UTME 2026 a fadin Najeriya

    April 16, 2026

    An Gargadi Dalibai su Gina Hali da Jagoranci a LAPO Institute

    April 15, 2026

    Gwamnatin Katsina ta horas da ma’aurata 1,000 kafin bikin ‘Auren Gata’

    April 9, 2026

    Ƴar Najeriya ta lashe gasar iya Turanci ta duniya a London

    August 5, 2025
  • Health

    Ka guji sayen kayayyakin da ba su da lakabi ko rajista – CPC Imo ta yi gargadi

    April 15, 2026

    Likita ya danganta yawaitar cutar koda da rashin shan ruwa da yawan amfani da maganin ciwo

    April 15, 2026

    NARD ta goyi bayan yajin aiki na sa’o’i 48 a Delta kan dukan likitoci

    April 13, 2026

    Shugaban Karamar Hukumar Kosofe Ya Fallasa Shago da Salon Gashi a Cikin Bandaki a Kasuwar Lagos

    April 11, 2026

    Gwamnatin Abia da Likitocin Amurka Za Su Gudanar da Aikin Jinya Kyauta

    April 11, 2026
  • Podcast
  • Politics

    CAC Ta Tabbatar da Kutse a Tsarin Kwamfuta, Ta Fara Bincike Kan Tsaro

    April 16, 2026

    Democrat Sun Kaddamar da Yunkurin Tsige Shugaban Pentagon, Hegseth

    April 16, 2026

    Nasarawa Gov Faults Leaders for Calling Salaries, Roads Achievements

    April 16, 2026

    Fadar Shugaban Kasa ta ce Kudancin Najeriya ya kammala rabon mulki kafin 2027

    April 16, 2026

    Gwamnan Ogun ya amince da hutun rana guda a mako, da ₦10,000 kudin sufuri ga ma’aikata

    April 16, 2026
  • Sports

    NFF: Dr. Terry Eguaoje Ya Samu Sabon Lasisin Koyar da Koci daga Amurka

    April 16, 2026

    Tsohon Mai Tsaron Raga na Arsenal, Alex Manninger, Ya Rasu a Hatsarin Mota

    April 16, 2026

    Inter Miami ta Nada Guillermo Hoyos Sabon Koci

    April 16, 2026

    Inter Miami ta Nada Guillermo Hoyos Sabon Koci

    April 16, 2026

    Mikel Obi Ya Caccaki Barcelona Kan Fitar Su Daga Champions League

    April 16, 2026
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
ASRAH 24 MEDIA
Home » Sai bayan babban taron APC Tinubu zai fitar da mataimakin sa a zaɓen 2027
Politics

Sai bayan babban taron APC Tinubu zai fitar da mataimakin sa a zaɓen 2027

Asrah24 MediaBy Asrah24 MediaJune 20, 20253 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
polish save

Sai bayan babban taron APC Tinubu zai fitar da mataimakin sa a zaɓen 2027—Fadar shugaban ƙasa
Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa ba za a zaɓi wanda zai rike matsayin mataimakin shugaban ƙasa Tinubu a zaɓen 2027 ba har sai bayan babban taron jam’iyyar APC.

Mai bai wa shugaban ƙasa shawara kan harkokin yaɗa labarai, Bayo Onanuga, ne ya bayyana hakan a wata hira ta musamman da ya yi da jaridar Daily Trust a ranar Alhamis.

A ‘yan kwanakin nan dai, rahotanni sun nuna alamun rashin jituwa a cikin jam’iyyar APC dangane da batun wanda zai yiwa Tinubu mataimaki a zaɓe mai zuwa, musamman bayan da gwamnonin jam’iyyar suka nuna goyon baya ga Tinubu a matsayin ɗan takarar APC a 2027, ba tare da bayyana goyon bayan Kashim Shettima ba.

A wani taro da aka gudanar a ƙarshen mako tsakanin shugabannin jam’iyyar daga shiyyar Arewa maso Gabas, rikici ya kusa ɓarkewa bayan da wasu ‘ya’yan jam’iyyar suka soki yadda aka gaza ambaton sunan mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima, a lokacin da shugaban jam’iyyar APC na ƙasa Dr Abdullahi Umar Ganduje, yayi jawaban amincewa da takarar Tinubu a zaɓe mai zuwa, ba tare da Kashim Shettima ba.

Tun daga lokacin dai, babu wani martani daga fadar shugaban ƙasa, lamarin da ya haifar da jita-jitar cewa ana shirin canza Kashim Shettima daga tikitin takarar mataimakin shugaban ƙasa.

Sai dai Bayo Onanuga ya karyata hakan, yana mai cewa lokaci bai yi ba na ayyana wanda zai zama mataimakin shugaban ƙasa a shekarar 2027.

A tsarin takarar shugaban ƙasa, ana fara tsayar da ɗan takara, daga baya kuma a zaɓi mataimakinsa. Haka aka yi lokacin Buhari, an fara da shi, daga baya ne aka bayyana mataimakinsa. Ba a yin hakan lokaci guda, in ji Onanuga.

Wasu na ganin cewa Tinubu zai iya canza mataimakinsa, la’akari da yadda ya yi lokacin da yake gwamnan Legas, inda ya sauya mataimaki fiye da sau ɗaya.

Amma Onanuga ya ce wannan hasashe ne kawai.

Eh, lokacin yana gwamna akwai wasu dalilai. A wa’adin farko ba su jitu da mataimakiyarsa Kofo ba, hakan ya sa ta ajiye aikinta. Femi Pedro ne ya gaje ta. A wa’adi na biyu, ya ci gaba da aiki da Pedro, sai daga baya Pedro ya sauya sheƙa saboda yana son ya tsaya takarar gwamna, shi ya sa aka rabu,” in ji shi.

Ya ƙara da cewa, don haka ba daidai ba ne a ce Tinubu yana da ɗabi’ar canza mataimakinsa. Wannan tunanin mutane ne kawai.”

Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp
Previous ArticleNIMET ta yi hasashen samun mamakon Ruwan Sama na kwanaki uku a Najeriya
Next Article Fararen Hula ne ke bawa Yan Ta’addan Benue Bayanai akan Sojoji

Related Posts

CAC Ta Tabbatar da Kutse a Tsarin Kwamfuta, Ta Fara Bincike Kan Tsaro

April 16, 2026

Democrat Sun Kaddamar da Yunkurin Tsige Shugaban Pentagon, Hegseth

April 16, 2026

Nasarawa Gov Faults Leaders for Calling Salaries, Roads Achievements

April 16, 2026

Fadar Shugaban Kasa ta ce Kudancin Najeriya ya kammala rabon mulki kafin 2027

April 16, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Latest Posts

Sarkin Musulmi Ya Bukaci A Lura da Watan Zulki’ida 1447AH

April 16, 2026

NFF: Dr. Terry Eguaoje Ya Samu Sabon Lasisin Koyar da Koci daga Amurka

April 16, 2026

Ma’aikacin SEC Ya Bi Sawun Tinubu, Ya Fara Ba da Tallafin N10,000 ga Sojoji da ‘Yan Sanda

April 16, 2026

Tsohon Mai Tsaron Raga na Arsenal, Alex Manninger, Ya Rasu a Hatsarin Mota

April 16, 2026

Philanthropist Azeez Yusuf Ya Shiga Tseren Kujerar Majalisar Dokoki a Legas

April 16, 2026
Connect with us
  • Facebook
  • Twitter
  • YouTube
  • WhatsApp
  • Instagram
  • TikTok
Top Posts
Advertisement
© 2026 ASRAH 24 MEDIA. Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.