Close Menu
  • Home
  • News
    • National
    • International
  • Asrah 24 TV
  • Education
  • Health
  • Podcast
  • Politics
  • Sports
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
Facebook X (Twitter) YouTube WhatsApp Telegram
Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
ASRAH 24 MEDIA
Subscribe
  • Home
  • News
    1. National
    2. International
    3. View All

    Najeriya Ta Kai Dala $18.4 Biliyan a Cinikayyar Cikin Afirka a 2024

    June 28, 2025

    Afreximbank Ta Ba Najeriya Tallafin $50 Biliyan Don Manyan Ayyuka

    June 28, 2025

    Mutane 28 sun mutu sakamakon gudun wuce sa’a a jihar Ondo- FRSC

    February 2, 2025

    Najeriya Ta Fuskanci Limit na Visa zuwa Amurka – 3 Mako Kaɗai!

    July 9, 2025

    Gwamnatin Tarayya Tare da Faransa Za Su Inganta ICT a Jami’o’in Najeriya da Tallafin Naira Biliyan 38

    July 4, 2025

    Zafin Rana Mai Tsanani Ya Ɓarke a Turai: Matsalar Heat Dome

    June 30, 2025

    Najeriya Ta Samu Jarin Waje Har Dala Biliyan 2.5 Daga Masarautar Saudiyya

    June 29, 2025

    Jihohi sun raba Naira biliyan 22.9 a matsayin kudin gyaran muhalli

    September 1, 2025

    Gwamna Bago Ya Rusa Majalisar Ministocinsa a Neja

    September 1, 2025

    Atiku Ya Bukaci Jam’iyyun Adawa Su Ƙi Karɓar Sakamakon Zaɓen Rivers

    September 1, 2025

    Tinubu ya na adalci ga kowanne yanki na ƙasar nan – Ministan Yaɗa Labarai

    September 1, 2025
  • Asrah 24 TV
  • Education

    CP FCT Ya Ziyarci CBT Centres, Ya Tabbatar da Tsaro Yayin JAMB UTME

    April 16, 2026

    Fiye da miliyan 2.2 za su rubuta UTME 2026 a fadin Najeriya

    April 16, 2026

    An Gargadi Dalibai su Gina Hali da Jagoranci a LAPO Institute

    April 15, 2026

    Gwamnatin Katsina ta horas da ma’aurata 1,000 kafin bikin ‘Auren Gata’

    April 9, 2026

    Ƴar Najeriya ta lashe gasar iya Turanci ta duniya a London

    August 5, 2025
  • Health

    Ka guji sayen kayayyakin da ba su da lakabi ko rajista – CPC Imo ta yi gargadi

    April 15, 2026

    Likita ya danganta yawaitar cutar koda da rashin shan ruwa da yawan amfani da maganin ciwo

    April 15, 2026

    NARD ta goyi bayan yajin aiki na sa’o’i 48 a Delta kan dukan likitoci

    April 13, 2026

    Shugaban Karamar Hukumar Kosofe Ya Fallasa Shago da Salon Gashi a Cikin Bandaki a Kasuwar Lagos

    April 11, 2026

    Gwamnatin Abia da Likitocin Amurka Za Su Gudanar da Aikin Jinya Kyauta

    April 11, 2026
  • Podcast
  • Politics

    CAC Ta Tabbatar da Kutse a Tsarin Kwamfuta, Ta Fara Bincike Kan Tsaro

    April 16, 2026

    Democrat Sun Kaddamar da Yunkurin Tsige Shugaban Pentagon, Hegseth

    April 16, 2026

    Nasarawa Gov Faults Leaders for Calling Salaries, Roads Achievements

    April 16, 2026

    Fadar Shugaban Kasa ta ce Kudancin Najeriya ya kammala rabon mulki kafin 2027

    April 16, 2026

    Gwamnan Ogun ya amince da hutun rana guda a mako, da ₦10,000 kudin sufuri ga ma’aikata

    April 16, 2026
  • Sports

    NFF: Dr. Terry Eguaoje Ya Samu Sabon Lasisin Koyar da Koci daga Amurka

    April 16, 2026

    Tsohon Mai Tsaron Raga na Arsenal, Alex Manninger, Ya Rasu a Hatsarin Mota

    April 16, 2026

    Inter Miami ta Nada Guillermo Hoyos Sabon Koci

    April 16, 2026

    Inter Miami ta Nada Guillermo Hoyos Sabon Koci

    April 16, 2026

    Mikel Obi Ya Caccaki Barcelona Kan Fitar Su Daga Champions League

    April 16, 2026
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
ASRAH 24 MEDIA
Home » Gwamnatin Najeriya za ta fara bada agajin gaggawa kyauta ga marasa Lafiya a Kano
Health

Gwamnatin Najeriya za ta fara bada agajin gaggawa kyauta ga marasa Lafiya a Kano

Asrah24 MediaBy Asrah24 MediaMay 17, 20253 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
polish save

Gwamnatin tarayya ta kaddamar da wani sabon shiri na bayar da agajin gaggawa ga marasa lafiya a jihar Kano, wanda ya fara da amincewar Asibitin Kashi na Dala, dake Kano, karkashin hukumar bada agajin gaggawa ta kasa (NEMSAS).

Da yake jawabi yayin bikin kaddamar da shirin ranar Juma’a a asibitin, babban daraktan kula da lafiya, Dakta Nurudeen Isa, ya ce shirin ya nuna wani babban ci gaba a fannin kiwon lafiya ga gwamnati mai ci, da nufin bayar da kulawa ga marasa galihu.

“A yau, mun gayyace ku da ku baje kolin daya daga cikin muhimman abubuwan kiwon lafiya na wannan gwamnati na bayar da kulawar gaggawa ga duk marasa lafiya da aka kawo daga kowane yanki na wannan jiha zuwa wannan asibiti, inda zai su sami kulawar lafiya kyauta cikin sa’o’i 48 na farko,” in ji Dakta Isa.

Ya bayyana cewa, NEMSAS, wata kafa da gwamnatin tarayya ta samar da kudaden da ake samu kai tsaye daga asusun tarayya, an tsara shi ne domin tabbatar da cewa dukkan ‘yan Nijeriya, musamman ma marasa galihu, sun sami damar samun kulawar ceton rai a cikin gaggawa.

SolaceBase ta ruwaito cewa shirin ya kunshi majinyata da suka hadu da hadurran ababen hawa, da gaugawar haihuwa, saran maciji, harbin bindiga, da sauran munanan yanayi.

Wannan shi ne wuri na farko a jihar Kano da aka amince da shi a karkashin wannan shirin. Sauran, da suka hada da asibitocin gwamnatin jihar, nan ba da jimawa ba za a yi musu rajista,” ya kara da cewa, shirin zai iya ceton rayuka da kuma hana afkuwar rikice-rikice a lokutan gaggawa.

Shima da yake jawabi a wajen taron, Dakta Emuren Doubra, shugaban aiyuka na NEMSAS, wanda ya wakilci Dr. Said Ahmed Dumbulwa, Darakta/ Manajan Shirye-shiryen NEMSAS daga Ma’aikatar Lafiya ta tarayya, ya tabbatar da dorewar shirin, wanda ke samun goyon bayan tallafin da doka ta tanada daga asusun kula da lafiya na kasa da ke tushen tsarin kiwon lafiya na kasa.

“Daga wannan asusun, an ware kashi 5% na musamman don kula da lafiyar gaggawa. Muna hada kai da masu zaman kansu da kuma cibiyoyin kiwon lafiya na jama’a don tabbatar da cewa ba a bar ‘yan Najeriya matalauta da marasa galihu su dauki nauyin kulawar gaggawa,” in ji Doubra.

A wani bangare na aiwatar da shirin, shirin ya hada da tawagar motocin daukar marasa lafiya sanye da kayan aikin jinya da ma’aikata, tare da hadin gwiwar hukumar kiyaye hadurra ta kasa (FRSC), domin jigilar wadanda hadarin ya rutsa da su da sauran majinyatan gaggawa daga kowane wuri a cikin jihar Kano zuwa asibiti.

Wadannan motocin daukar marasa lafiya ba na sufuri ba ne kawai. Suna ba da kulawar gaggawa tun daga wurin da lamarin ya faru kuma suna sanar da asibitin tukuna don a yi shirye-shiryen karbar mara lafiyar,” Dr. Dumbulwa ya bayyana.

Wani majinyaci da ya ci gajiyar shirin, Aliyu Abdul, ya bayyana cewa a baya an gaya masa a asibitocin Enugu da Legas cewa za a yanke kafar sa sakamakon wani mummunan hatsari da ya faru.

“Lokacin da na yi hatsari, an gaya mini cewa za a yanke kafata, amma da na zo nan, na sami ingantaccen magani.

“Yanzu na murmure – kun ga ina tsaye,” in ji shi, yana nuna godiya ga sa’o’i 48 na jinya kyauta.

Ana sa ran shirin zai fadada zuwa wasu asibitoci a fadin jihar Kano tare da zama abin koyi wajen bayar da agajin gaggawa a fadin kasar.

Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp
Previous ArticleMajalisar Dokokin jihar Kano tace Hukumar KAROTA batada Hurumun Kama masu karya dokokin titi a jihar Kano
Next Article Zamu ci gaba da karya farashin kayan abinci a Najeriya: BUA

Related Posts

Ka guji sayen kayayyakin da ba su da lakabi ko rajista – CPC Imo ta yi gargadi

April 15, 2026

Likita ya danganta yawaitar cutar koda da rashin shan ruwa da yawan amfani da maganin ciwo

April 15, 2026

NARD ta goyi bayan yajin aiki na sa’o’i 48 a Delta kan dukan likitoci

April 13, 2026

Shugaban Karamar Hukumar Kosofe Ya Fallasa Shago da Salon Gashi a Cikin Bandaki a Kasuwar Lagos

April 11, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Latest Posts

Sarkin Musulmi Ya Bukaci A Lura da Watan Zulki’ida 1447AH

April 16, 2026

NFF: Dr. Terry Eguaoje Ya Samu Sabon Lasisin Koyar da Koci daga Amurka

April 16, 2026

Ma’aikacin SEC Ya Bi Sawun Tinubu, Ya Fara Ba da Tallafin N10,000 ga Sojoji da ‘Yan Sanda

April 16, 2026

Tsohon Mai Tsaron Raga na Arsenal, Alex Manninger, Ya Rasu a Hatsarin Mota

April 16, 2026

Philanthropist Azeez Yusuf Ya Shiga Tseren Kujerar Majalisar Dokoki a Legas

April 16, 2026
Connect with us
  • Facebook
  • Twitter
  • YouTube
  • WhatsApp
  • Instagram
  • TikTok
Top Posts
Advertisement
© 2026 ASRAH 24 MEDIA. Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.