Close Menu
  • Home
  • News
    • National
    • International
  • Asrah 24 TV
  • Education
  • Health
  • Podcast
  • Politics
  • Sports
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
Facebook X (Twitter) YouTube WhatsApp Telegram
Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
ASRAH 24 MEDIA
Subscribe
  • Home
  • News
    1. National
    2. International
    3. View All

    Najeriya Ta Kai Dala $18.4 Biliyan a Cinikayyar Cikin Afirka a 2024

    June 28, 2025

    Afreximbank Ta Ba Najeriya Tallafin $50 Biliyan Don Manyan Ayyuka

    June 28, 2025

    Mutane 28 sun mutu sakamakon gudun wuce sa’a a jihar Ondo- FRSC

    February 2, 2025

    Najeriya Ta Fuskanci Limit na Visa zuwa Amurka – 3 Mako Kaɗai!

    July 9, 2025

    Gwamnatin Tarayya Tare da Faransa Za Su Inganta ICT a Jami’o’in Najeriya da Tallafin Naira Biliyan 38

    July 4, 2025

    Zafin Rana Mai Tsanani Ya Ɓarke a Turai: Matsalar Heat Dome

    June 30, 2025

    Najeriya Ta Samu Jarin Waje Har Dala Biliyan 2.5 Daga Masarautar Saudiyya

    June 29, 2025

    Jihohi sun raba Naira biliyan 22.9 a matsayin kudin gyaran muhalli

    September 1, 2025

    Gwamna Bago Ya Rusa Majalisar Ministocinsa a Neja

    September 1, 2025

    Atiku Ya Bukaci Jam’iyyun Adawa Su Ƙi Karɓar Sakamakon Zaɓen Rivers

    September 1, 2025

    Tinubu ya na adalci ga kowanne yanki na ƙasar nan – Ministan Yaɗa Labarai

    September 1, 2025
  • Asrah 24 TV
  • Education

    Ƴar Najeriya ta lashe gasar iya Turanci ta duniya a London

    August 5, 2025

    Yan Kano 3 Sun Yi Nasarar Lashe Gasar Nazarin Tarihin Shehu Usman Dan Fodio A Najeriya Wani gagarumin farin ciki ya bayyana a jihar Kano bayan dalibai uku daga makarantar Rumfa College suka lashe gasar kasa ta nazarin tarihin Shehu Usman Dan Fodio da aka gudanar a Abuja. Gasar wadda ta haɗa jihohi 17 na Arewa, ta nuna hazakar matasan Kano inda suka samu kashi 96% na maki gabaɗaya. > “Mun yi nasara ne saboda muna jin dadin tarihinmu. Shehu Dan Fodio ya ba mu abin alfahari,” in ji ɗaya daga cikin daliban da suka yi nasara. Gwamnatin Kano ta sha alwashin ba su kyautar karatu da tallafi na musam

    August 1, 2025

    NSUBEB ta Bukaci ‘Yan NYSC su Auri Mutane a Jihar Nasarawa

    July 10, 2025

    Ɗalibar Najeriya Ta Lashe Gwarzon Daliba A Oxford

    June 29, 2025

    Gwamnatin Kano ta baiwa dalibai hutun bikin Sallah Babba

    June 1, 2025
  • Health

    WHO Ta Tabbatar Da Sabon Magani Mai Karfi Akan Ciwon Sikila da Sankarau

    June 29, 2025

    Gwamnatin Najeriya za ta fara bada agajin gaggawa kyauta ga marasa Lafiya a Kano

    May 17, 2025

    Cutar Zazzabin Lassa Ta Hallaka Mutane 80 a Najeriya Cikin Mako Daya

    February 25, 2025

    Mutane 28 sun mutu sakamakon gudun wuce sa’a a jihar Ondo- FRSC

    February 2, 2025
  • Podcast
  • Politics

    Gwamnatin Kano Ta Kaddamar da Yakin Kakkabe Malaria

    July 30, 2025

    Keyamo ya Caccaki Atiku kan Sauya Sheka a Lokacin Makokin Rasuwar Buhari

    July 17, 2025

    Gwamna Abba Yusuf Ya Nada Sabon Chief of Staff da DG Special Services

    July 13, 2025

    Gwamnatin Kano Na Neman Ƙara Jiha Guda da Kananan Hukumomi 26

    July 13, 2025

    Yabo Gagarumi Ga Gwamna Abba Yusuf Kan Tsare-Tsaren Hajjin Bana

    July 13, 2025
  • Sports

    Ahmed Musa Ya Yi Alkawarin Dawo da Kano Pillars Zuwa Matsayinta na Gaba da Gaba a Afrika

    July 10, 2025

    Tsohon Goalkeeper Peter Rufai Ya Rasu

    July 4, 2025

    Najeriya ta doke kasar Egyp da ci 4-1: U-20 AFCON

    May 19, 2025

    FIFA ta amince da kasashe 48 su halarci gasar cin kofin Duniya ta Mata a shekarar 2031

    May 10, 2025

    Flying Eagles ta doke kasar Egyp a shirye-shiryen fara tun karar gasar AFCON

    April 23, 2025
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
ASRAH 24 MEDIA
Home » Tinubu Bashi Da Hannu A Rikice-Rikicen Da Su Ka Dabaibaye Jam’iyyun Adawa – Fadar Shugaban Ƙasa
Politics

Tinubu Bashi Da Hannu A Rikice-Rikicen Da Su Ka Dabaibaye Jam’iyyun Adawa – Fadar Shugaban Ƙasa

Asrah24 MediaBy Asrah24 MediaJuly 11, 20252 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
Polish 20250711 130143959

‎Fadar Shugaban Kasa ta musanta zargin cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu na da hannu a rikicin da ke addabar wasu daga cikin jam’iyyun adawa a Najeriya, tana mai bayyana zargin a matsayin zance maras tushe.

‎Mai ba Shugaban Kasa shawara na musamman kan harkokin yaɗa labarai da dabarun mulki, Bayo Onanuga, ne ya bayyana hakan a wata hira da ya yi da tashar Arise News a shirin Prime Time a daren ranar Alhamis 10 ga Yuli, 2025.

‎Onanuga ya karyata rahotannin da ke cewa Shugaba Tinubu yana tsoma baki a cikin harkokin taruka da ayyukan jam’iyyun adawa, musamman hadin gwiwar da ke faruwa tsakanin tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar; dan takarar jam’iyyar Labour Party, Peter Obi; da wasu a karkashin tutar African Democratic Congress (ADC).

‎“A Najeriya yanzu akwai wata dabi’a da mutane ke da ita na alaƙanta kowacce irin matsala da Tinubu. Duk inda aka samu cikas sai a ce shi ne ke da hannu. Amma ba gaskiya ba ne. Wasu daga cikin abubuwan ma sun faru ne a lokacin da baya cikin ƙasa,” in ji Onanuga.

‎Shugabannin jam’iyyun adawa sun zargi cewa wuraren da suka kama domin gudanar da taruka ana soke su, inda wasu daga cikin ‘yan hadin gwiwar ADC suka ce dole ne su yi tafiya mai nisa zuwa cibiyar Shehu Musa Yaradua a Abuja don guje wa shiga hannun jami’an tsaro da kuma yiwuwar toshe hanyoyin shiga.

‎Sai dai Onanuga ya musanta zargin cewa gwamnati na kokarin hana adawa ko murkushe ‘yancin fadin albarkacin baki.

‎“Wannan gwamnati na baiwa mutane damar fadar albarkacin bakinsu. Na ji wasu suna cewa gwamnati na hana ‘yancin magana – wannan karya ce. Gwamnatin nan ta na mutunta ‘yancin fadi, ‘yancin ra’ayi da ‘yancin kafafen yada labarai. Idan wani otal ya soke taro, sai a ce Tinubu ne ya mallaki otal din?” a cewar Onanuga

Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp
Previous ArticleDR. DONALD PETERSON: SHUGABA MAI HANGEN NESA DA KE SAUYA TATTALIN ARZIKIN NAJERIYA
Next Article Yabo Gagarumi Ga Gwamna Abba Yusuf Kan Tsare-Tsaren Hajjin Bana

Related Posts

Gwamnatin Kano Ta Kaddamar da Yakin Kakkabe Malaria

July 30, 2025

Keyamo ya Caccaki Atiku kan Sauya Sheka a Lokacin Makokin Rasuwar Buhari

July 17, 2025

Gwamna Abba Yusuf Ya Nada Sabon Chief of Staff da DG Special Services

July 13, 2025

Gwamnatin Kano Na Neman Ƙara Jiha Guda da Kananan Hukumomi 26

July 13, 2025
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Latest Posts

Jihohi sun raba Naira biliyan 22.9 a matsayin kudin gyaran muhalli

September 1, 2025

Gwamna Bago Ya Rusa Majalisar Ministocinsa a Neja

September 1, 2025

Atiku Ya Bukaci Jam’iyyun Adawa Su Ƙi Karɓar Sakamakon Zaɓen Rivers

September 1, 2025

Tinubu ya na adalci ga kowanne yanki na ƙasar nan – Ministan Yaɗa Labarai

September 1, 2025

An Kama Fitaccen Ɗan Daba da Abokinsa a Kano Saboda Bidiyon Nuna Makamai da Yaɗu Sosai

August 28, 2025
Connect with us
  • Facebook
  • Twitter
  • YouTube
  • WhatsApp
  • Instagram
  • TikTok
Top Posts
Advertisement
© 2026 ASRAH 24 MEDIA. Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.