Close Menu
  • Home
  • News
    • National
    • International
  • Asrah 24 TV
  • Education
  • Health
  • Podcast
  • Politics
  • Sports
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
Facebook X (Twitter) YouTube WhatsApp Telegram
Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
ASRAH 24 MEDIA
Subscribe
  • Home
  • News
    1. National
    2. International
    3. View All

    Najeriya Ta Kai Dala $18.4 Biliyan a Cinikayyar Cikin Afirka a 2024

    June 28, 2025

    Afreximbank Ta Ba Najeriya Tallafin $50 Biliyan Don Manyan Ayyuka

    June 28, 2025

    Mutane 28 sun mutu sakamakon gudun wuce sa’a a jihar Ondo- FRSC

    February 2, 2025

    Najeriya Ta Fuskanci Limit na Visa zuwa Amurka – 3 Mako Kaɗai!

    July 9, 2025

    Gwamnatin Tarayya Tare da Faransa Za Su Inganta ICT a Jami’o’in Najeriya da Tallafin Naira Biliyan 38

    July 4, 2025

    Zafin Rana Mai Tsanani Ya Ɓarke a Turai: Matsalar Heat Dome

    June 30, 2025

    Najeriya Ta Samu Jarin Waje Har Dala Biliyan 2.5 Daga Masarautar Saudiyya

    June 29, 2025

    Jihohi sun raba Naira biliyan 22.9 a matsayin kudin gyaran muhalli

    September 1, 2025

    Gwamna Bago Ya Rusa Majalisar Ministocinsa a Neja

    September 1, 2025

    Atiku Ya Bukaci Jam’iyyun Adawa Su Ƙi Karɓar Sakamakon Zaɓen Rivers

    September 1, 2025

    Tinubu ya na adalci ga kowanne yanki na ƙasar nan – Ministan Yaɗa Labarai

    September 1, 2025
  • Asrah 24 TV
  • Education

    Ƴar Najeriya ta lashe gasar iya Turanci ta duniya a London

    August 5, 2025

    Yan Kano 3 Sun Yi Nasarar Lashe Gasar Nazarin Tarihin Shehu Usman Dan Fodio A Najeriya Wani gagarumin farin ciki ya bayyana a jihar Kano bayan dalibai uku daga makarantar Rumfa College suka lashe gasar kasa ta nazarin tarihin Shehu Usman Dan Fodio da aka gudanar a Abuja. Gasar wadda ta haɗa jihohi 17 na Arewa, ta nuna hazakar matasan Kano inda suka samu kashi 96% na maki gabaɗaya. > “Mun yi nasara ne saboda muna jin dadin tarihinmu. Shehu Dan Fodio ya ba mu abin alfahari,” in ji ɗaya daga cikin daliban da suka yi nasara. Gwamnatin Kano ta sha alwashin ba su kyautar karatu da tallafi na musam

    August 1, 2025

    NSUBEB ta Bukaci ‘Yan NYSC su Auri Mutane a Jihar Nasarawa

    July 10, 2025

    Ɗalibar Najeriya Ta Lashe Gwarzon Daliba A Oxford

    June 29, 2025

    Gwamnatin Kano ta baiwa dalibai hutun bikin Sallah Babba

    June 1, 2025
  • Health

    WHO Ta Tabbatar Da Sabon Magani Mai Karfi Akan Ciwon Sikila da Sankarau

    June 29, 2025

    Gwamnatin Najeriya za ta fara bada agajin gaggawa kyauta ga marasa Lafiya a Kano

    May 17, 2025

    Cutar Zazzabin Lassa Ta Hallaka Mutane 80 a Najeriya Cikin Mako Daya

    February 25, 2025

    Mutane 28 sun mutu sakamakon gudun wuce sa’a a jihar Ondo- FRSC

    February 2, 2025
  • Podcast
  • Politics

    Gwamnatin Kano Ta Kaddamar da Yakin Kakkabe Malaria

    July 30, 2025

    Keyamo ya Caccaki Atiku kan Sauya Sheka a Lokacin Makokin Rasuwar Buhari

    July 17, 2025

    Gwamna Abba Yusuf Ya Nada Sabon Chief of Staff da DG Special Services

    July 13, 2025

    Gwamnatin Kano Na Neman Ƙara Jiha Guda da Kananan Hukumomi 26

    July 13, 2025

    Yabo Gagarumi Ga Gwamna Abba Yusuf Kan Tsare-Tsaren Hajjin Bana

    July 13, 2025
  • Sports

    Ahmed Musa Ya Yi Alkawarin Dawo da Kano Pillars Zuwa Matsayinta na Gaba da Gaba a Afrika

    July 10, 2025

    Tsohon Goalkeeper Peter Rufai Ya Rasu

    July 4, 2025

    Najeriya ta doke kasar Egyp da ci 4-1: U-20 AFCON

    May 19, 2025

    FIFA ta amince da kasashe 48 su halarci gasar cin kofin Duniya ta Mata a shekarar 2031

    May 10, 2025

    Flying Eagles ta doke kasar Egyp a shirye-shiryen fara tun karar gasar AFCON

    April 23, 2025
  • More
    • Agriculture
    • Business
    • Climate Changes
    • Culture
    • Environment
    • Entertainment
    • Opinion
    • Religious
    • Security
    • Videos
ASRAH 24 MEDIA
Home » Sai bayan babban taron APC Tinubu zai fitar da mataimakin sa a zaɓen 2027
Politics

Sai bayan babban taron APC Tinubu zai fitar da mataimakin sa a zaɓen 2027

Asrah24 MediaBy Asrah24 MediaJune 20, 20253 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp
polish save

Sai bayan babban taron APC Tinubu zai fitar da mataimakin sa a zaɓen 2027—Fadar shugaban ƙasa
Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa ba za a zaɓi wanda zai rike matsayin mataimakin shugaban ƙasa Tinubu a zaɓen 2027 ba har sai bayan babban taron jam’iyyar APC.

Mai bai wa shugaban ƙasa shawara kan harkokin yaɗa labarai, Bayo Onanuga, ne ya bayyana hakan a wata hira ta musamman da ya yi da jaridar Daily Trust a ranar Alhamis.

A ‘yan kwanakin nan dai, rahotanni sun nuna alamun rashin jituwa a cikin jam’iyyar APC dangane da batun wanda zai yiwa Tinubu mataimaki a zaɓe mai zuwa, musamman bayan da gwamnonin jam’iyyar suka nuna goyon baya ga Tinubu a matsayin ɗan takarar APC a 2027, ba tare da bayyana goyon bayan Kashim Shettima ba.

A wani taro da aka gudanar a ƙarshen mako tsakanin shugabannin jam’iyyar daga shiyyar Arewa maso Gabas, rikici ya kusa ɓarkewa bayan da wasu ‘ya’yan jam’iyyar suka soki yadda aka gaza ambaton sunan mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima, a lokacin da shugaban jam’iyyar APC na ƙasa Dr Abdullahi Umar Ganduje, yayi jawaban amincewa da takarar Tinubu a zaɓe mai zuwa, ba tare da Kashim Shettima ba.

Tun daga lokacin dai, babu wani martani daga fadar shugaban ƙasa, lamarin da ya haifar da jita-jitar cewa ana shirin canza Kashim Shettima daga tikitin takarar mataimakin shugaban ƙasa.

Sai dai Bayo Onanuga ya karyata hakan, yana mai cewa lokaci bai yi ba na ayyana wanda zai zama mataimakin shugaban ƙasa a shekarar 2027.

A tsarin takarar shugaban ƙasa, ana fara tsayar da ɗan takara, daga baya kuma a zaɓi mataimakinsa. Haka aka yi lokacin Buhari, an fara da shi, daga baya ne aka bayyana mataimakinsa. Ba a yin hakan lokaci guda, in ji Onanuga.

Wasu na ganin cewa Tinubu zai iya canza mataimakinsa, la’akari da yadda ya yi lokacin da yake gwamnan Legas, inda ya sauya mataimaki fiye da sau ɗaya.

Amma Onanuga ya ce wannan hasashe ne kawai.

Eh, lokacin yana gwamna akwai wasu dalilai. A wa’adin farko ba su jitu da mataimakiyarsa Kofo ba, hakan ya sa ta ajiye aikinta. Femi Pedro ne ya gaje ta. A wa’adi na biyu, ya ci gaba da aiki da Pedro, sai daga baya Pedro ya sauya sheƙa saboda yana son ya tsaya takarar gwamna, shi ya sa aka rabu,” in ji shi.

Ya ƙara da cewa, don haka ba daidai ba ne a ce Tinubu yana da ɗabi’ar canza mataimakinsa. Wannan tunanin mutane ne kawai.”

Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp
Previous ArticleNIMET ta yi hasashen samun mamakon Ruwan Sama na kwanaki uku a Najeriya
Next Article Fararen Hula ne ke bawa Yan Ta’addan Benue Bayanai akan Sojoji

Related Posts

Gwamnatin Kano Ta Kaddamar da Yakin Kakkabe Malaria

July 30, 2025

Keyamo ya Caccaki Atiku kan Sauya Sheka a Lokacin Makokin Rasuwar Buhari

July 17, 2025

Gwamna Abba Yusuf Ya Nada Sabon Chief of Staff da DG Special Services

July 13, 2025

Gwamnatin Kano Na Neman Ƙara Jiha Guda da Kananan Hukumomi 26

July 13, 2025
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Latest Posts

Jihohi sun raba Naira biliyan 22.9 a matsayin kudin gyaran muhalli

September 1, 2025

Gwamna Bago Ya Rusa Majalisar Ministocinsa a Neja

September 1, 2025

Atiku Ya Bukaci Jam’iyyun Adawa Su Ƙi Karɓar Sakamakon Zaɓen Rivers

September 1, 2025

Tinubu ya na adalci ga kowanne yanki na ƙasar nan – Ministan Yaɗa Labarai

September 1, 2025

An Kama Fitaccen Ɗan Daba da Abokinsa a Kano Saboda Bidiyon Nuna Makamai da Yaɗu Sosai

August 28, 2025
Connect with us
  • Facebook
  • Twitter
  • YouTube
  • WhatsApp
  • Instagram
  • TikTok
Top Posts
Advertisement
© 2026 ASRAH 24 MEDIA. Developed by ENGRMKS & CO..
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.